YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 446 articles

Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya buƙaci al’ummar Musulmi da su fara duba watan Zul-Hajji
Babban Labari, Labaran gida May 16, 2026

Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya buƙaci al’ummar Musulmi da su fara duba watan Zul-Hajji

Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya buƙaci al’ummar Musulmi da su fara duba watan Zul-Hajji, wanda shi ne watan Sallah babba, daga ...

azubairu
Read More
Rundunar ƴansanda a Najeriya ta kori jami'anta biyar masu muƙamin speta da ke aiki a Patakwal
Labaran gida May 15, 2026

Rundunar ƴansanda a Najeriya ta kori jami'anta biyar masu muƙamin speta da ke aiki a Patakwal

Rundunar ƴansanda a Najeriya ta kori jami'anta biyar masu muƙamin speta da ke aiki a Patakwal da ke jihar Rivers saboda zarginsu da hannu a ayyukan ...

Muhammad Sa'id
Read More
The Kano State Hisbah Board has commended officials of the Kano Road Traffic Agency (KAROTA) for intercepting 349 cartons of alcoholic beverages at different locations across the state.
Babban Labari, Labaran gida May 15, 2026

The Kano State Hisbah Board has commended officials of the Kano Road Traffic Agency (KAROTA) for intercepting 349 cartons of alcoholic beverages at different locations across the state.

The Kano State Hisbah Board has commended officials of the Kano Road Traffic Agency (KAROTA) for intercepting 349 cartons of alcoholic beverages at di...

Muhammad Sa'id
Read More
Gwamnatin Jihar Zamfara ta hana rakiyar maniyyatan aikin Hajji zuwa filin jirgin sama na Gusau yayin fara jigilar su zuwa ƙasa mai tsarki.
Labaran gida May 15, 2026

Gwamnatin Jihar Zamfara ta hana rakiyar maniyyatan aikin Hajji zuwa filin jirgin sama na Gusau yayin fara jigilar su zuwa ƙasa mai tsarki.

Gwamnatin Jihar Zamfara ta hana rakiyar maniyyatan aikin Hajji zuwa filin jirgin sama na Gusau yayin fara jigilar su zuwa ƙasa mai tsarki.Wannan na c...

Muhammad Sa'id
Read More
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wani mai suna Bala Yusuf dan karamar hukumar Dutse da ke jihar Jigawa da ake zargi da yinƙurin halaka wani direban mota tare da ƙoƙarin sace motar.
Babban Labari, Labaran gida May 15, 2026

Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wani mai suna Bala Yusuf dan karamar hukumar Dutse da ke jihar Jigawa da ake zargi da yinƙurin halaka wani direban mota tare da ƙoƙarin sace motar.

Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wani mai suna Bala Yusuf dan karamar hukumar Dutse da ke jihar Jigawa da ake zargi da yinƙurin halaka wan...

Muhammad Sa'id
Read More
Yan Bindiga Sun Kai Hari ƙauyen Lakwaya da ke ƙaramar hukumar Gwarzo a Jihar Kano.
Babban Labari, Labaran gida May 15, 2026

Yan Bindiga Sun Kai Hari ƙauyen Lakwaya da ke ƙaramar hukumar Gwarzo a Jihar Kano.

Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kai mummunan hari ƙauyen Lakwaya da ke ƙaramar hukumar Gwarzo a Jihar Kano, inda suka kashe mutane biyu tar...

Admin
Read More
Attajirin Afirka, Aliko Dangote ya hakura da shirin sayen ƙungiyar Arsenal.
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare May 15, 2026

Attajirin Afirka, Aliko Dangote ya hakura da shirin sayen ƙungiyar Arsenal.

Attajirin da ya fi kowa kuɗi a Afirka, Aliko Dangote, ya bayyana cewa ya janye shirinsa na sayen ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Arsenal da ke buga gasar...

azubairu
Read More
Ministan kudi, Taiwo Oyedele, ya bayyana cewa sauye-sauyen tattalin arziki da Najeriya ke aiwatarwa sun zama shaida ga kasashen Afirka
Babban Labari, Labaran gida May 15, 2026

Ministan kudi, Taiwo Oyedele, ya bayyana cewa sauye-sauyen tattalin arziki da Najeriya ke aiwatarwa sun zama shaida ga kasashen Afirka

Ministan kudi, Taiwo Oyedele, ya bayyana cewa sauye-sauyen tattalin arziki da Najeriya ke aiwatarwa sun zama shaida ga kasashen Afirka cewa daukar mat...

azubairu
Read More
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kare matakin da gwamnatinsa ta dauka na tallafawa matatar Dangote
Babban Labari, Labaran gida May 15, 2026

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kare matakin da gwamnatinsa ta dauka na tallafawa matatar Dangote

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kare matakin da gwamnatinsa ta dauka na tallafawa matatar Dangote, yana mai cewa da ba a samu karfin tace mai a cik...

azubairu
Read More
Najeriya da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Ta Yuro Miliyan 365
Babban Labari, Labaran gida May 15, 2026

Najeriya da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Ta Yuro Miliyan 365

Najeriya da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Ta Yuro Miliyan 365Kasashen Najeriya da Jamus sun rattaba hannu kan wata yarjejeniyar hadin gwiwa t...

azubairu
Read More
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu Ya Aika Sako Ga ‘Yan APC Kafin Fara Zaben Fidda Gwani
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa May 15, 2026

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu Ya Aika Sako Ga ‘Yan APC Kafin Fara Zaben Fidda Gwani

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga mambobi da masu neman takara da shugabannin jam’iyyar APC da su nuna dattako yayin gudanar da zabukan ...

azubairu
Read More
Hukumar kula da albarkatun man fetur ta Nijeriya NMDPRA sun nuna cewa an samu ragi a adadin danyen man fetur
Babban Labari, Labaran gida May 14, 2026

Hukumar kula da albarkatun man fetur ta Nijeriya NMDPRA sun nuna cewa an samu ragi a adadin danyen man fetur

Bayanai daga hukumar kula da albarkatun man fetur ta Nijeriya NMDPRA sun nuna cewa an samu ragi a adadin danyen man fetur da kasar ke shigowa da shi d...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!