Ebola ta kashe mutum 131 a Congo
Ɓarkewar cutar Ebola mai saurin yaɗuwa ta kashe aƙalla mutane 131 a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo, kamar yadda jami’an ƙasar ta tsakiyar Afir...
Read More
Showing 312 articles
Ɓarkewar cutar Ebola mai saurin yaɗuwa ta kashe aƙalla mutane 131 a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo, kamar yadda jami’an ƙasar ta tsakiyar Afir...
Read More
Pep Guardiola ya musanta jita-jitar cewa zai bar Manchester City a ƙarshen kakar wasa, yana mai cewa har yanzu yana nan daram a kulob ɗin duk da rah...
Read MoreYansanda a Kenya sun kama wata mata da ake zargi da damfarar wani Ba’amurke dala 431,000 bayan ta yi masa alkawarin samar masa da sandunan zinare na...
Read MoreMace mafi ƙanƙanta a duniya wacce ke yawo da taimakon keken guragu mai sarrafa kansa, Wildine Aumoithe, ta kafa tarihi wajen samar da damammaki a gu...
Read More
Hukumar rundunar sojin Amurka a Afrika (AFRICOM) ta tabbatar da cewa dakarunsu da na Najeriya sun fito lafiya kalau daga wannan samame, ba tare da an ...
Read More
Mai magana da yawun rudunar sojin ta Najeriya Sama'ila Uba ya fitar a jiya Asabar, ya ce: "Mun samu nasarar kai wani tsararren hari da muka shirya ƙa...
Read More
Shugaban Rasha, Vladimir Putin, zai kai ziyara ƙasar China daga ranar 19 zuwa 20 ga watan Mayu, kwanaki kaɗan bayan ziyarar da shugaban Amurka Donal...
Read More
Hukumomin lafiya na Afirka sun tabbatar da ɓullar cutar Ebola a gabashin Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo , lamarin da ya janyo mutuwar mutane da ...
Read More
Yau juma’a ake cika shekaru 78 da fara mamayar da Isra’ila ke yiwa yankunan Falasɗinawa, ranar da ake yiwa laƙabi da Naƙba ko kuma ranar baƙin...
Read More
Attajirin da ya fi kowa kuɗi a Afirka, Aliko Dangote, ya bayyana cewa ya janye shirinsa na sayen ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Arsenal da ke buga gasar...
Read More
A shekarar 2019, babban limamin Jami'ar Musulunci ta Al-Azhar a ƙasar Masar ya yi wani kalamin da ya yamutsa hazo, inda ya ce auren mace fiye da ɗay...
Read More
United States ta sanar cewa za ta sassauta tsarin biyan kuɗin jinginar biza ga wasu magoya bayan tawagogin ƙasashen da za su halarci gasar cin kofin...
Read More