YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

Ƙudurin dokar ƙara yawan alƙalan kotu ya tsallake karatu na biyu a Majalisar Tarayya
Babban Labari Jun 10, 2026

Ƙudurin dokar ƙara yawan alƙalan kotu ya tsallake karatu na biyu a Majalisar Tarayya

Majalisar Dattawa ta tsallake karatu na biyu ga wasu ƙudurorin dokar da ke neman ƙara yawan alƙalan manyan kotunan ƙasar domin rage cunkoso a hark...

azubairu
Read More
IMF ya bayyana cewa sauye-sauyen tattalin arzikin da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta aiwatar sun taimaka wajen inganta wasu sassan tattalin arzikin Najeriya
Babban Labari Jun 10, 2026

IMF ya bayyana cewa sauye-sauyen tattalin arzikin da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta aiwatar sun taimaka wajen inganta wasu sassan tattalin arzikin Najeriya

Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya bayyana cewa sauye-sauyen tattalin arzikin da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta aiwatar sun taimaka wajen ingant...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnonin Arewa maso Yamma sun kaddamar da shirin rage talauci
Babban Labari Jun 10, 2026

Gwamnonin Arewa maso Yamma sun kaddamar da shirin rage talauci

Kungiyar Gwamnonin Jihohin Arewa maso Yamma ta gudanar da wani taron tattaunawa na musamman a Kano domin samar da hanyoyin rage talauci ta hanyar fada...

Adamu Abdullahi
Read More
Yansandan Kano Sun Kama ’Yandaba da Dilolin Ƙwaya 345 Cikin Kwana Uku
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 09, 2026

Yansandan Kano Sun Kama ’Yandaba da Dilolin Ƙwaya 345 Cikin Kwana Uku

Rundunar 'Yansandan Jihar Kano ta sanar da kama mutane 345 da ake zargi da hannu a ayyukan daba, safarar miyagun ƙwayoyi da kuma mallakar makamai mas...

azubairu
Read More
Talauci Ya Ƙaru a Najeriya, Mutum Miliyan 60 Sun Kara Faɗawa Matsin Rayuwa – IMF
Babban Labari, Kasuwanci, Labaran gida, Labaran Ketare Jun 09, 2026

Talauci Ya Ƙaru a Najeriya, Mutum Miliyan 60 Sun Kara Faɗawa Matsin Rayuwa – IMF

Asusun Ba da Lamuni na Duniya (IMF) ya bayyana cewa sauye-sauyen tattalin arzikin da gwamnatin Najeriya ta aiwatar sun taimaka wajen ƙarfafa tattalin...

azubairu
Read More
Najeriya Ta Yi Barazanar Daukar Mataki Kan Hare-Haren da Ake Kai wa 'Yan Ƙasarta a Afrika ta Kudu
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare Jun 09, 2026

Najeriya Ta Yi Barazanar Daukar Mataki Kan Hare-Haren da Ake Kai wa 'Yan Ƙasarta a Afrika ta Kudu

Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa tana nazarin matakan da za ta ɗauka kan abin da ta kira hare-hare da cin zarafin da ake yi wa 'yan ƙasarta a Afri...

azubairu
Read More
Babu wanda ya isa ya hana ni zuwa ko ina a Najeriya - Sheikh Gumi
Babban Labari Jun 09, 2026

Babu wanda ya isa ya hana ni zuwa ko ina a Najeriya - Sheikh Gumi

Shahararren malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi, ya magantu kan ziyarar da ya kai garin Ibadan a ƙarshen shekarar da ta gabata, bayan ce-ce-...

Adamu Abdullahi
Read More
Isra'ila Ta Kara Karfafa Hadin Gwiwa da Najeriya a fannin Noma da Kiwon Lafiya
Babban Labari, Lafiya Jun 09, 2026

Isra'ila Ta Kara Karfafa Hadin Gwiwa da Najeriya a fannin Noma da Kiwon Lafiya

Kasar Isra’ila ta ce tana ci gaba da karfafa hadin gwiwa da Najeriya a bangaren noma, inda manoman Najeriya ke amfana da iri da sabbin fasahohin nom...

Sultan Bello
Read More
Sabbin Ministoci Biyu Sun Kama Aiki Bayan Tinubu Ya Rantsar da Su
Babban Labari, Labaran gida Jun 09, 2026

Sabbin Ministoci Biyu Sun Kama Aiki Bayan Tinubu Ya Rantsar da Su

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da sabbin ministoci biyu, inda ya naɗa Joseph Tegbe a matsayin Ministan Lantarki, yayin da Sola Enik...

azubairu
Read More
Mutum Uku Sun Mutu, Kimanin 40 Sun Jikkata a Hatsarin Jirgin Ƙasa a Delta
Babban Labari Jun 09, 2026

Mutum Uku Sun Mutu, Kimanin 40 Sun Jikkata a Hatsarin Jirgin Ƙasa a Delta

An tabbatar da mutuwar mutum uku tare da jikkatar kusan mutum 40 a wani hatsarin jirgin ƙasa da ya faru a Najeriya.Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Ƙ...

azubairu
Read More
Najeriya na bukatar shugabanni masu nagarta da kwarewa ba Yan shiyar kudu ko Arewa ba - Hakeem Baba
Babban Labari Jun 09, 2026

Najeriya na bukatar shugabanni masu nagarta da kwarewa ba Yan shiyar kudu ko Arewa ba - Hakeem Baba

Shugaban Jam’iyyar PRP Hakeem Baba-Ahmed, ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su daina duba yanki ko shiyya wajen zaɓen shugabanni, maimakon haka su ...

Adamu Abdullahi
Read More
Gonakin Gwamnati ya kamata a kai matasa da aka kama a kano - Abba Hikima
Babban Labari Jun 09, 2026

Gonakin Gwamnati ya kamata a kai matasa da aka kama a kano - Abba Hikima

Fitaccen lauya mai fafuktukar kare hakkin Dan adam Barista Abba Hikima, ya wallafa wannan sharawa ce a shafinsa na Facebook, kwana guda bayan da hukum...

Adamu Abdullahi
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!