YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 446 articles

Zaman lafiya a Kudu maso Gabas ginshiƙi ne na haɗin kai da ci gaban Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai
Labaran gida, Tsaro Jul 31, 2026

Zaman lafiya a Kudu maso Gabas ginshiƙi ne na haɗin kai da ci gaban Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa tabbatar da zaman lafiya da tsaro a yankin Kudu maso Gabas na da matuƙ...

azubairu
Read More
INTERPOL ta tasa ƙeyar ɗan China daga Nijeriya kan zargin safarar namun daji
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare Jul 30, 2026

INTERPOL ta tasa ƙeyar ɗan China daga Nijeriya kan zargin safarar namun daji

Rundunar ’Yansandan Nijeriya, tare da haɗin gwiwar Hukumar ’Yansandan Ƙasa da Ƙasa (INTERPOL), ta tasa ƙeyar wani ɗan ƙasar China mai suna C...

azubairu
Read More
Yadda Shugaban Karamar Hukuma Yakoma aikin tella bayan sauka daga kujerarsa
Labaran gida, Siyasa Jul 29, 2026

Yadda Shugaban Karamar Hukuma Yakoma aikin tella bayan sauka daga kujerarsa

Tsohon Shugaban Ƙaramar Hukumar Kumbotso a Jihar Kano, Abdullahi Gali Shitu, wanda aka fi sani da Comrade Abdullahi Gali Basaf, ya koma sana’arsa t...

Sultan Bello
Read More
Gwamnatin Najeriya: ’Yan Najeriya 98 sun mutu a hare-haren ƙyamar baƙi a Afirka ta Kudu tun 2022
Labaran gida, Labaran Ketare Jul 28, 2026

Gwamnatin Najeriya: ’Yan Najeriya 98 sun mutu a hare-haren ƙyamar baƙi a Afirka ta Kudu tun 2022

Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa akalla ’yan Najeriya 98 ne suka mutu sakamakon hare-haren ƙyamar baƙi a Afirka ta Kudu tun daga shekarar 2022.H...

azubairu
Read More
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje Sama da 200 a Kusada, Katsina
Babban Labari, Labaran gida Jul 27, 2026

Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje Sama da 200 a Kusada, Katsina

Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje Sama da 200 a Kusada, KatsinaKatsina: Sama da gidaje 200 ne suka rushe sakamakon ruwan sama mai ƙarfi da iska tare da...

Muhammad Sa'id
Read More
Majalisar Dokokin Kano Ta Bukaci Gwamnatin Jiha Ta Samar da Cibiyoyin Koyon Sana’o’i a Duk Ƙananan Hukumomi 44
Labaran gida Jul 27, 2026

Majalisar Dokokin Kano Ta Bukaci Gwamnatin Jiha Ta Samar da Cibiyoyin Koyon Sana’o’i a Duk Ƙananan Hukumomi 44

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta bukaci Gwamnatin Jihar da ta samar da cibiyoyin koyon ƙananan sana’o’i a dukkan ƙananan hukumomi 44 na jihar dom...

Sultan Bello
Read More
Lauyoyin Gwamnatin Jihar Kwara Sun Shiga Yajin Aiki Kan Rashin Biyan Alawus
Babban Labari, Labaran gida Jul 27, 2026

Lauyoyin Gwamnatin Jihar Kwara Sun Shiga Yajin Aiki Kan Rashin Biyan Alawus

Lauyoyin da ke aiki a Ma'aikatar Shari'a ta Jihar Kwara sun fara yajin aiki na sai baba-ta-gani, sakamakon zargin rashin biyan wasu alawus da suke bin...

azubairu
Read More
Peter Obi Ya Bukaci Tinubu Ya Haƙura Da Takarar 2027
Babban Labari, Labaran gida Jul 27, 2026

Peter Obi Ya Bukaci Tinubu Ya Haƙura Da Takarar 2027

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi, ya buƙaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya haƙura da neman wa'adi na biyu a zaɓen shekarar ...

azubairu
Read More
Gwamnatin Jihar Sokoto Ta Nesanta Kanta Daga Ayyukan Wani Mai Sihiri Da Aka Fi Sani Da "Mai Shaho"
Babban Labari, Labaran gida Jul 26, 2026

Gwamnatin Jihar Sokoto Ta Nesanta Kanta Daga Ayyukan Wani Mai Sihiri Da Aka Fi Sani Da "Mai Shaho"

Gwamnatin Jihar Sokoto ta bayyana cewa ba ta da wata alaƙa da wani mai sihiri da aka fi sani da suna Mai Shaho, bayan wani faifan bidiyo da ya bazu a...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Taya Akanta Janar na Tarayya Murnar Zama Shugaban Ƙungiyar Akantoci Janar ta Afirka
Labaran gida Jul 25, 2026

Tinubu Ya Taya Akanta Janar na Tarayya Murnar Zama Shugaban Ƙungiyar Akantoci Janar ta Afirka

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya taya Akanta Janar na Tarayya, Dakta Shamseldeen Babatunde Ogunjimi, murnar zaɓensa a matsayin Shugaban Ƙungiya...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Bukaci Likitocin Najeriya da ke Ƙasashen Waje Su Dawo Gida
Labaran gida Jul 25, 2026

Tinubu Ya Bukaci Likitocin Najeriya da ke Ƙasashen Waje Su Dawo Gida

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga likitocin Najeriya da sauran ƙwararrun ma’aikatan lafiya da ke aiki a ƙasashen waje da su dawo gi...

azubairu
Read More
Sufeto Janar Ya Umarci Ƴan Sanda Su Murƙushe Masu Rike Makamai Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Babban Labari, Labaran gida Jul 25, 2026

Sufeto Janar Ya Umarci Ƴan Sanda Su Murƙushe Masu Rike Makamai Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Sufeto Janar na Ƴan Sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya umarci dukkan jami’an ‘yan sanda a faɗin ƙasar nan da su ɗauki mataki mai tsauri kan du...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!