YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 143 articles

Dele Momodu na jam’iyyar ADC ya bayyana cewa, dole su haɗa kai maimakon rarrabuwa a kan kayar da Tinubu a zaɓen 2027
Labaran gida, Siyasa May 20, 2026

Dele Momodu na jam’iyyar ADC ya bayyana cewa, dole su haɗa kai maimakon rarrabuwa a kan kayar da Tinubu a zaɓen 2027

Jigo a jam'iyyar ADC Dele Momodu ya bayyana hakan ne yayin wata hira da gidan talabijin na Channels.Inda ya ce, muddin ‘yan adawa na son kayar da Ti...

azubairu
Read More
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya lashe takarar Sanatan Gombe ta Arewa a zaben fidda gwani na jam’iyyar APC
Babban Labari, Siyasa May 20, 2026

Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya lashe takarar Sanatan Gombe ta Arewa a zaben fidda gwani na jam’iyyar APC

Jam’iyyar APC ta bayyana gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, a matsayin dan takarar Sanatan Gombe ta Arewa bayan samun kuri’u masu rinjay...

Adamu Abdullahi
Read More
Pantami ya janye daga neman takarar gwamnan Gombe a jam'iyyar APC
Labaran gida, Siyasa May 19, 2026

Pantami ya janye daga neman takarar gwamnan Gombe a jam'iyyar APC

Wannan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da Tsohon ministan sadarwar Najeriya, Isa Ali Pantami ya fitar a shafinsa na Facebook yau Talata, gabanin guda...

Muhammad Sa'id
Read More
Jam'iyar ADC zata fadi zaben 2027 idan har Atiku ya samu tikitin takarar Shugaban kasa
Babban Labari, Siyasa May 19, 2026

Jam'iyar ADC zata fadi zaben 2027 idan har Atiku ya samu tikitin takarar Shugaban kasa

Tsohon gwamnan jihar Rivers Rotimi Amaechi ya bayyana haka ne a daidai lokacin da jam'iyyar ke shirin fidda ɗan takarar da zai tsayawa ADC a matsayin...

azubairu
Read More
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya caccaki gwamnatin Shugaba Bola Tinubu
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa May 19, 2026

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya caccaki gwamnatin Shugaba Bola Tinubu

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya caccaki gwamnatin Shugaba Bola Tinubu kan yadda matsalar tsaro ke ƙara muni a ƙasar nan, yana m...

azubairu
Read More
Zaɓen fidda gwani na sanatocin APC ya tayar da ƙura
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa May 19, 2026

Zaɓen fidda gwani na sanatocin APC ya tayar da ƙura

Ana ci gaba da ce-ce-ku-ce da korafe-korafe kan sakamakon zaɓukan fidda gwani na All Progressives Congress da aka gudanar a faɗin Najeriya.Jam’iyy...

azubairu
Read More
Jam'iyyar PDP ta Jihar Kogi Ta Bayyana 'Yan Takara Bakwai na Majalisar Wakilai
Babban Labari, Siyasa May 19, 2026

Jam'iyyar PDP ta Jihar Kogi Ta Bayyana 'Yan Takara Bakwai na Majalisar Wakilai

Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a Jihar Kogi ta fitar da sunayen 'yan takarar da suka yi nasara a zaɓen fidda gwani na jam'iyyar na Majalisa...

azubairu
Read More
Okowa Ya Doke Ned Nwoko a Zaben Fitilar APC na Delta North, Yayin da Dafinone Ya Kori Omo-Agege a Delta Central
Babban Labari, Siyasa May 19, 2026

Okowa Ya Doke Ned Nwoko a Zaben Fitilar APC na Delta North, Yayin da Dafinone Ya Kori Omo-Agege a Delta Central

Tsohon Gwamnan Jihar Delta, Ifeanyi Okowa, ya yi nasara a zaɓen fidda gwani na Sanatan Delta North, inda ya doke Sanata mai ci Ned Nwoko. Okowa ya sa...

azubairu
Read More
Jam’iyyar APC ta sauya fuska yayin rabon tikitin takara
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa May 18, 2026

Jam’iyyar APC ta sauya fuska yayin rabon tikitin takara

Bayan gaza cimma matsaya ta hanyar sulhu a mafi yawan jihohin Najeriya, magoya bayan jam’iyyar All Progressives Congress mai mulki na ci gaba da gud...

azubairu
Read More
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu Ya Aika Sako Ga ‘Yan APC Kafin Fara Zaben Fidda Gwani
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa May 15, 2026

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu Ya Aika Sako Ga ‘Yan APC Kafin Fara Zaben Fidda Gwani

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga mambobi da masu neman takara da shugabannin jam’iyyar APC da su nuna dattako yayin gudanar da zabukan ...

azubairu
Read More
Tsayar da Shekarau ta jawo muhawara mai zafi
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa May 14, 2026

Tsayar da Shekarau ta jawo muhawara mai zafi

A jihar Kano, ana ganin cewa rikicin cikin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da ya kai ga tsayar da Ibrahim Shekarau a matsayin ɗan takarar...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!