YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 312 articles

Ko Najeriya ta Saki Nnamdi Kanu ko Amurka ta janye mata tallafi - cewar Dan majalisar Amurka John James
Labaran Ketare Jul 26, 2026

Ko Najeriya ta Saki Nnamdi Kanu ko Amurka ta janye mata tallafi - cewar Dan majalisar Amurka John James

Dan Majalisar Wakilan Amurka mai wakiltar jihar Michigan, John James, ya bukaci gwamnatin Najeriya ta saki jagoran haramtacciyar ƙungiyar IPOB, Nnamd...

Adamu Abdullahi
Read More
Dalilin da yasa Iran gayyatar jami’an kasar Ukraine biyo bayan zarginta da kai wa iran din hari kan jirgin ruwanta
Labaran Ketare Jul 26, 2026

Dalilin da yasa Iran gayyatar jami’an kasar Ukraine biyo bayan zarginta da kai wa iran din hari kan jirgin ruwanta

Iran ta gayyaci jami'an diflomasiyyar Ukraine bayan da ta zargi Kyiv kai harin bam kan wani jirgin ruwanta a Tekun Caspian, lamarin da ya yi sanadin m...

Adamu Abdullahi
Read More
Trump Ya Dakatar Da Ƙara Faɗaɗa Hare-Haren Sojin Amurka Kan Iran
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 26, 2026

Trump Ya Dakatar Da Ƙara Faɗaɗa Hare-Haren Sojin Amurka Kan Iran

Rahotanni da dama daga Amurka sun bayyana cewa Shugaban ƙasar, Donald Trump, ya yanke shawarar dakatar da ƙara faɗaɗa hare-haren sojin Amurka kan ...

azubairu
Read More
Iran Ta Fitar da Gangar Ɗanyen Mai Miliyan 73 Bayan Sassaucin Takunkuman Amurka
Kasuwanci, Labaran Ketare Jul 25, 2026

Iran Ta Fitar da Gangar Ɗanyen Mai Miliyan 73 Bayan Sassaucin Takunkuman Amurka

Iran ta samu damar fitar da kusan gangar ɗanyen mai miliyan 73 cikin ƙasa da wata guda, bayan da Amurka ta ɗan sassauta wasu daga cikin takunkuman ...

azubairu
Read More
Kotu Ta Dakatar da Yunkurin Tsige Shugaban Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 24, 2026

Kotu Ta Dakatar da Yunkurin Tsige Shugaban Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa

Wata Babbar Kotu a lardin Western Cape na Afirka ta Kudu ta dakatar da shirin Majalisar Dokokin ƙasar na tsige Shugaba Cyril Ramaphosa, kan zarge-zar...

azubairu
Read More
Jurgen Klopp Ya Zama Sabon Kocin Tawagar Ƙwallon Ƙafar Jamus
Labaran Ketare, Wassani Jul 24, 2026

Jurgen Klopp Ya Zama Sabon Kocin Tawagar Ƙwallon Ƙafar Jamus

Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Jamus ta sanar da naɗin tsohon kocin Liverpool, Jurgen Klopp, a matsayin sabon babban kocin tawagar ƙwallon ƙafar ƙasar....

azubairu
Read More
Dakarun Operation HADIN KAI Sun Kama Mutum Biyar da Ake Zargi da Garkuwa da Mutane a Yobe
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare Jul 24, 2026

Dakarun Operation HADIN KAI Sun Kama Mutum Biyar da Ake Zargi da Garkuwa da Mutane a Yobe

Dakarun Sashe na 2 na Operation HADIN KAI (OPHK) tare da haɗin gwiwar Ƙungiyar Maharba ta Jihar Yobe sun kama wasu mutum biyar da ake zargi da aikat...

azubairu
Read More
Ƙungiyar Sadarwa ta Afirka Ta Amince da Sanarwar Abuja 2026 Kan Inganta Haɗin Intanet a Nahiyar
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare Jul 24, 2026

Ƙungiyar Sadarwa ta Afirka Ta Amince da Sanarwar Abuja 2026 Kan Inganta Haɗin Intanet a Nahiyar

Ƙasashen mambobin Ƙungiyar Sadarwa ta Afirka (African Telecommunications Union – ATU) sun amince da Sanarwar Abuja ta 2026 kan Ingantacciyar Haɗi...

azubairu
Read More
Trump Ya Ƙaƙaba Sabbin Harajin Shigo da Kayayyaki Daga Najeriya da Sauran Ƙasashe
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 24, 2026

Trump Ya Ƙaƙaba Sabbin Harajin Shigo da Kayayyaki Daga Najeriya da Sauran Ƙasashe

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sanar da ƙaƙaba sabbin harajin shigo da kayayyaki daga ƙasashe da dama, ciki har da Najeriya, a wani mataki na ƙ...

azubairu
Read More
Iran Ta Yi Zargin Amurka Ta Yi Amfani da Sansanin Birtaniya Wajen Kai Hari, Ta Yi Gargaɗi ga Birtaniya
Labaran Ketare Jul 23, 2026

Iran Ta Yi Zargin Amurka Ta Yi Amfani da Sansanin Birtaniya Wajen Kai Hari, Ta Yi Gargaɗi ga Birtaniya

Rundunar Juyin Juya Halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta yi zargin cewa Amurka ta yi amfani da jiragen yaƙin B-1 da ke sansanin sojin sama na Fairford d...

azubairu
Read More
Birtaniya Ta Janye Jami'anta Daga Ofishin Jakadancinta a Iran
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 23, 2026

Birtaniya Ta Janye Jami'anta Daga Ofishin Jakadancinta a Iran

Gwamnatin Birtaniya ta sanar da janye sauran jami'anta daga ofishin jakadancinta da ke Tehran, sakamakon tabarbarewar yanayin tsaro da rikicin da ke ...

azubairu
Read More
Magajin Garin New York Ya Yi Kira Da A Bi Umarnin ICC Kan Netanyahu
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 22, 2026

Magajin Garin New York Ya Yi Kira Da A Bi Umarnin ICC Kan Netanyahu

Magajin Garin New York ya bayyana cewa akwai dalilan da suka sa Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya (ICC) ta ayyana Firaministan Isra'ila, Benjamin...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!