YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

Operation FANSAN YAMMA Sun Ceto Mutane 48 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Zamfara
Babban Labari, Tsaro Jul 26, 2026

Operation FANSAN YAMMA Sun Ceto Mutane 48 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Zamfara

Dakarun Joint Task Force North West – Operation FANSAN YAMMA sun ceto mutane 48 da aka yi garkuwa da su bayan gaggawar kai ɗauki sakamakon harin da...

azubairu
Read More
Operation HADIN KAI: Wani Babban Jami'in Kuɗi Na ISWAP Ya Miƙa Wuya Ga Sojoji
Babban Labari, Tsaro Jul 26, 2026

Operation HADIN KAI: Wani Babban Jami'in Kuɗi Na ISWAP Ya Miƙa Wuya Ga Sojoji

Dakarun Operation HADIN KAI sun samu wata babbar nasara bayan wani babban jami'in kula da harkokin kuɗi na ƙungiyar ISWAP ya miƙa wuya ga sojoji, l...

azubairu
Read More
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Tsara Dokar Gyaran VAT Ta 2026
Babban Labari, Kasuwanci Jul 26, 2026

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Tsara Dokar Gyaran VAT Ta 2026

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da wani Kwamitin Haɗin Gwiwar Ma'aikatu domin tsara Dokar Gyaran Harajin Ƙarin Daraja (VAT Modification Order) ta she...

azubairu
Read More
INEC Ta Sanar Da Gwajin Tantance Masu Zaɓe Kafin Zaɓen Gwamnan Jihar Osun
Babban Labari, Siyasa Jul 26, 2026

INEC Ta Sanar Da Gwajin Tantance Masu Zaɓe Kafin Zaɓen Gwamnan Jihar Osun

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta sanar da cewa za ta gudanar da gwajin tantance masu zaɓe (Mock Accreditation Exercise) kafin zaɓen ...

azubairu
Read More
Ma'aikatar Tsaro Ya Jaddada Aniyarta Na Bunƙasa Jami'ar Sojojin Najeriya Da Ke Biu
Babban Labari, Tsaro Jul 26, 2026

Ma'aikatar Tsaro Ya Jaddada Aniyarta Na Bunƙasa Jami'ar Sojojin Najeriya Da Ke Biu

Ministan Tsaro, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya sake jaddada ƙudirin Gwamnatin Tarayya na mayar da Jami'ar Sojojin Najeriya da ke Biu (NAUB) ...

azubairu
Read More
Harry Kane Na Dab Da Tsawaita Zamansa A Bayern Munich
Babban Labari, Wassani Jul 26, 2026

Harry Kane Na Dab Da Tsawaita Zamansa A Bayern Munich

Gwarzon ɗan wasan gaba kuma kyaftin ɗin Ingila, Harry Kane, na ci gaba da tattaunawa da Bayern Munich kan sabunta kwantaraginsa, yayin da zakarun Bu...

azubairu
Read More
Kotun CAS Ta Sanya Ranar Sauraren Ƙarar Senegal Kan Kofin AFCON 2025
Babban Labari, Wassani Jul 26, 2026

Kotun CAS Ta Sanya Ranar Sauraren Ƙarar Senegal Kan Kofin AFCON 2025

Kotun Sauraren Kararrakin Wasanni ta Duniya (CAS) ta sanya 8 ga watan Oktoba a matsayin ranar da za ta fara sauraren ƙarar da Senegal ta ɗaukaka kan...

azubairu
Read More
Trump Ya Dakatar Da Ƙara Faɗaɗa Hare-Haren Sojin Amurka Kan Iran
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 26, 2026

Trump Ya Dakatar Da Ƙara Faɗaɗa Hare-Haren Sojin Amurka Kan Iran

Rahotanni da dama daga Amurka sun bayyana cewa Shugaban ƙasar, Donald Trump, ya yanke shawarar dakatar da ƙara faɗaɗa hare-haren sojin Amurka kan ...

azubairu
Read More
Sufeto Janar Ya Umarci Ƴan Sanda Su Murƙushe Masu Rike Makamai Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Babban Labari, Labaran gida Jul 25, 2026

Sufeto Janar Ya Umarci Ƴan Sanda Su Murƙushe Masu Rike Makamai Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Sufeto Janar na Ƴan Sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya umarci dukkan jami’an ‘yan sanda a faɗin ƙasar nan da su ɗauki mataki mai tsauri kan du...

azubairu
Read More
Kotu Ta Dakatar da Yunkurin Tsige Shugaban Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 24, 2026

Kotu Ta Dakatar da Yunkurin Tsige Shugaban Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa

Wata Babbar Kotu a lardin Western Cape na Afirka ta Kudu ta dakatar da shirin Majalisar Dokokin ƙasar na tsige Shugaba Cyril Ramaphosa, kan zarge-zar...

azubairu
Read More
Har Yanzu Ana Jiran Ceto Ɗaliban da Aka Sace a Borno Bayan Fiye da Wata Biyu
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jul 24, 2026

Har Yanzu Ana Jiran Ceto Ɗaliban da Aka Sace a Borno Bayan Fiye da Wata Biyu

Fiye da wata biyu bayan sace ɗalibai daga makarantu uku da ke garin Mussa a Jihar Borno, har yanzu iyaye da iyalansu na ci gaba da jiran ganin an ku...

azubairu
Read More
Matawalle Ya Yi Kira Ga 'Yan Adawa Su Guji Ayyukan da Ka Iya Bata Sunan Najeriya
Babban Labari, Siyasa Jul 24, 2026

Matawalle Ya Yi Kira Ga 'Yan Adawa Su Guji Ayyukan da Ka Iya Bata Sunan Najeriya

Ƙaramin Ministan Tsaro, Bello Mohammed Matawalle, ya buƙaci 'yan adawa da su guji duk wani abu da ka iya tunzura al'umma ko kuma ɓata sunan Najeriy...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!