YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

Yan sanda a Jihar zamfara sun kwance wata nakiya da ake zargin yan ta'adda da dasawa
Babban Labari Jun 14, 2026

Yan sanda a Jihar zamfara sun kwance wata nakiya da ake zargin yan ta'adda da dasawa

’Yan sanda sun kwance wani bam da ake zargin ’yan bindiga sun binne a yankin Kunchin Kalgo da ke Karamar Hukumar Tsafe ta Jihar Zamfara.Hakan na k...

Adamu Abdullahi
Read More
Ministan Tsaro Christopher Musa ya danganta ƙarancin makaman yaki da Yan ta'adda a Najeriya da yaƙe-yaƙen Isra'ila da Iran, da Rasha da Ukraine
Babban Labari Jun 14, 2026

Ministan Tsaro Christopher Musa ya danganta ƙarancin makaman yaki da Yan ta'adda a Najeriya da yaƙe-yaƙen Isra'ila da Iran, da Rasha da Ukraine

Ministan Tsaro, Christopher Musa, ya bayyana cewa rikice-rikicen yaƙi da ke gudana tsakanin Isra'ila da Iran, da kuma Rasha da Ukraine, tare da sa ha...

Adamu Abdullahi
Read More
An fatattaki ƴan ta’adda yayin da suka yi yunƙurin kai hare-hare a Arewa maso Gabas
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 13, 2026

An fatattaki ƴan ta’adda yayin da suka yi yunƙurin kai hare-hare a Arewa maso Gabas

Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation HADIN KAI sun samu nasarar dakile wani yunkurin kutsen ƴan ta’adda tare da lalata hanyoyin sam...

azubairu
Read More
Tarihin Janar Rabe da ya rasa ransa a hannun ƴanbindiga
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 13, 2026

Tarihin Janar Rabe da ya rasa ransa a hannun ƴanbindiga

A ranar Asabar, 13 ga Yunin 2026, tsohon mai magana da yawun rundunar sojin Najeriya, Manjo Janar Abubakar Rabe, ya rasu yayin da yake tsare a hannun ...

azubairu
Read More
Tsohon Kakakin Sojin Najeriya, Janar Abubakar Rabe, Ya Rasu a Hannun ’Yan Bindiga
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 13, 2026

Tsohon Kakakin Sojin Najeriya, Janar Abubakar Rabe, Ya Rasu a Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon mai magana da yawun rundunar sojin Najeriya, Manjo Janar Abubakar Rabe (mai ritaya), ya rasu yayin da yake tsare a hannun masu garkuwa da mutan...

Muhammad Sa'id
Read More
Tinubu ya ce babu dimokraɗiyya mai ɗorewa ba tare da tsaro ba
Babban Labari, Labaran gida Jun 12, 2026

Tinubu ya ce babu dimokraɗiyya mai ɗorewa ba tare da tsaro ba

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su ci gaba da ƙaunar ƙasarsu duk da ƙalubalen da take fuskanta, musamman mat...

azubairu
Read More
Matawalle: Ƴan adawa na kambama matsalar tsaro don ɓata sunan Tinubu
Babban Labari, Tsaro Jun 11, 2026

Matawalle: Ƴan adawa na kambama matsalar tsaro don ɓata sunan Tinubu

Ƙaramin Ministan Tsaro na Najeriya, Bello Matawalle, ya zargi ƴan adawa da ƙoƙarin kambama matsalar tsaro a ƙasar domin ɓata sunan Shugaba Bola ...

azubairu
Read More
Obi da Kwankwaso ne suka amfana da NDC, ba akasin haka ba – Dickson
Babban Labari, Siyasa Jun 11, 2026

Obi da Kwankwaso ne suka amfana da NDC, ba akasin haka ba – Dickson

Jagoran jam’iyyar adawa ta NDC a Najeriya, Sanata Seriake Dickson, ya yi kakkausar suka ga wasu magoya bayan Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso, yana...

azubairu
Read More
Majalisar Dattawa ta musanta bayar da umarnin kama Mele Kyari
Babban Labari, Siyasa Jun 11, 2026

Majalisar Dattawa ta musanta bayar da umarnin kama Mele Kyari

Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana cewa ba ta bayar da umarnin kama tsohon shugaban Kamfanin Man Fetur na Kasa (NNPCL), Mele Kyari, ba dangane da ...

azubairu
Read More
Babban jami’in soja ya rasa ransa a harin kwanton ɓauna a Kaduna
Babban Labari, Siyasa Jun 11, 2026

Babban jami’in soja ya rasa ransa a harin kwanton ɓauna a Kaduna

Wani harin kwanton ɓauna da ake zargin ‘yan fashin daji ne suka kai wa dakarun Sojin Najeriya a ƙaramar hukumar Chikun ta jihar Kaduna ya yi sanad...

azubairu
Read More
Jam’iyyar Matasa ta samu nasara a kotu kan rajista da INEC
Babban Labari, Siyasa Jun 11, 2026

Jam’iyyar Matasa ta samu nasara a kotu kan rajista da INEC

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta umarci Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da ta yi wa jam’iyyar Access Party, wadda aka fi sani d...

azubairu
Read More
Ƴanbindiga sun kai hari makaranta a Kogi, mutum uku sun rasa rayukansu
Babban Labari, Labaran Ketare Jun 10, 2026

Ƴanbindiga sun kai hari makaranta a Kogi, mutum uku sun rasa rayukansu

Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Kogi ta tabbatar da harin da ‘yan bindiga suka kai a wata makaranta da ke jihar, inda rahotanni suka ce...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!