YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1340 articles

Real Madrid ta sake naɗa Mourinho a matsayin koci kan yarjejeniyar shekaru uku
Wassani May 30, 2026

Real Madrid ta sake naɗa Mourinho a matsayin koci kan yarjejeniyar shekaru uku

Jose Mourinho ya amince da kwantiragin shekara uku domin komawa matsayin kocin Real Madrid, sai dai ba za a gabatar da shi a hukumance ba har sai baya...

azubairu
Read More
Saudiyya ta sanar da kammala Hajjin 2026 cikin nasara, alhazai miliyan 1.7 sun sauke ibada
Babban Labari, Labaran Ketare May 29, 2026

Saudiyya ta sanar da kammala Hajjin 2026 cikin nasara, alhazai miliyan 1.7 sun sauke ibada

Yarima Saud bin Mishal bin Abdulaziz, mataimakin gwamnan yankin Makkah kuma mataimakin shugaban Kwamitin Dindindin na Hajj da Umrah, ya bayyana cewa k...

azubairu
Read More
Gwamnati na nazarin kakaba takunkumin tafiye-tafiye saboda barazanar Ebola
Babban Labari, Labaran gida, Lafiya May 29, 2026

Gwamnati na nazarin kakaba takunkumin tafiye-tafiye saboda barazanar Ebola

Gwamnatin Tarayyar Najeriya na duba yiwuwar kakaba takunkumin tafiye-tafiye kan jiragen da ke fitowa daga ƙasashen da ke fama da cutar Ebola, a wani ...

azubairu
Read More
‘Aminu Abdussalam shi ne ɗan takararmu na gwamna a 2027’ — Kwankwaso
Labaran gida, Siyasa May 29, 2026

‘Aminu Abdussalam shi ne ɗan takararmu na gwamna a 2027’ — Kwankwaso

Jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo a matsayin ɗan takarar gwamnan jam’iyyar NDC a zaɓen sheka...

azubairu
Read More
An cafke ɗalibai takwas kan zargin hannu a gobarar makaranta a Kenya
Labaran Ketare May 29, 2026

An cafke ɗalibai takwas kan zargin hannu a gobarar makaranta a Kenya

Hukumomi a Kenya sun kama ɗalibai takwas bisa zargin suna da hannu a mummunar gobarar da ta tashi a wata makarantar kwana ta ƴanmata da ke Gilgil, w...

azubairu
Read More
‘Mun kafa tubalin warware matsalolin Najeriya’ — Tinubu
Labaran gida, Tsaro May 29, 2026

‘Mun kafa tubalin warware matsalolin Najeriya’ — Tinubu

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya ce gwamnatinsa ta shimfiɗa tubalin magance matsalolin da suka daɗe suna addabar ƙasar, duk da cewa har yan...

azubairu
Read More
WHO ta nemi ƙarin tallafi domin yaƙi da cutar Ebola a Congo
Babban Labari, Labaran Ketare, Lafiya May 29, 2026

WHO ta nemi ƙarin tallafi domin yaƙi da cutar Ebola a Congo

Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya nemi ƙarin kuɗaɗe domin taimaka wa Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Congo wajen ya...

azubairu
Read More
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta yaba wa al’umma, gwamnatin jihar da hukumomin tsaro bisa yadda aka gudanar da bukukuwan Eid El Kabir na shekarar 2026.
Babban Labari, Tsaro May 29, 2026

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta yaba wa al’umma, gwamnatin jihar da hukumomin tsaro bisa yadda aka gudanar da bukukuwan Eid El Kabir na shekarar 2026.

A cikin wata sanarwa da kakakin rundunar, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa ya fitar, rundunar ta miƙa godiyarta ga gwamnatin jihar Kano bisa goyon baya da...

azubairu
Read More
Dalilin daya sa Hukumar Tarayyar Turai ba za ta taɓa zama mai shiga tsakani ko yin sulhu tsakanin Rasha da Ukraine ba
Babban Labari, Labaran Ketare May 29, 2026

Dalilin daya sa Hukumar Tarayyar Turai ba za ta taɓa zama mai shiga tsakani ko yin sulhu tsakanin Rasha da Ukraine ba

Babban jami'in manufofin kasashen waje na kungiyar, Kaja Kallas, shi ne ya bayyana haka bayan taron ministocin harkokin wajen ƙungiyar da aka yi a ƙ...

Adamu Abdullahi
Read More
Ministan tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta samu maki 70 cikin 100 kan kokarin  magance matsalar tsaro a kasar nan.
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro May 29, 2026

Ministan tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta samu maki 70 cikin 100 kan kokarin magance matsalar tsaro a kasar nan.

Ministan tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta samu maki 70 cikin 100 kan kokarin...

Adamu Abdullahi
Read More
Tinubu ya ɗora mana ɗan takara
Babban Labari, Siyasa May 29, 2026

Tinubu ya ɗora mana ɗan takara

Siyasar Jihar Bauchi da ke Arewa maso Gabashin Najeriya ana kallonta a matsayin siyasa mai cike da ƙalubale da ke yawan bai wa gwamnoni kunya, inda a...

azubairu
Read More
Gwamnati ta gargadi mazauna yankin Mokwa su fice saboda barazanar sake aukuwar ambaliya
Labaran gida May 29, 2026

Gwamnati ta gargadi mazauna yankin Mokwa su fice saboda barazanar sake aukuwar ambaliya

Gwamnatin ƙaramar hukumar Mokwa a jihar Neja ta umarci mazauna yankunan da ambaliya ta shafa a bara da su fice daga wuraren saboda barazanar sake auk...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!