YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1340 articles

AMNESTY ta horas da matasa 30 Kan Yadda zasu gano tare da bayar da rohoton take hakkin Dan Adam
Babban Labari May 31, 2026

AMNESTY ta horas da matasa 30 Kan Yadda zasu gano tare da bayar da rohoton take hakkin Dan Adam

‎Kungiyar kare hakkin dan adama ta Amnesty International, ta horas da matasa 30 a jihar Cross River kan hanyoyin kare hakkokin dan Adam da kuma yadd...

Adamu Abdullahi
Read More
Kasar china zata fara hukunta mutanen dake bayyana dukiyarsu a kafafen sada zumunta
Babban Labari May 31, 2026

Kasar china zata fara hukunta mutanen dake bayyana dukiyarsu a kafafen sada zumunta

Matakin ya biyo bayan yawaitar masu daukaka ko shuhura wato influencers dake bayyan dukuyar da suka mallaka a kafafen sada zumunta.Ƙasar na sa ido ka...

Adamu Abdullahi
Read More
Abin takaici ne yadda ake rasa rayuka a Kano — Gwarzo
Labaran gida, Siyasa May 30, 2026

Abin takaici ne yadda ake rasa rayuka a Kano — Gwarzo

Dan takarar gwamnan Kano a jam’iyyar NDC kuma tsohon mataimakin gwamnan jihar, Aminu Abdussalam Gwarzo, ya soki Gwamna Abba Kabir Yusuf, inda ya zar...

azubairu
Read More
Mafi ƙarancin albashi na iya haura N100,000 yayin da gwamnoni ke nazari
Babban Labari, Labaran gida May 30, 2026

Mafi ƙarancin albashi na iya haura N100,000 yayin da gwamnoni ke nazari

Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Najeriya (NGF) kuma Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayyana cewa gwamnoni na duba yiwuwar ƙara mafi ƙar...

azubairu
Read More
Cibiyar gas ta South Pars ta janyo wa Iran asarar dala biliyan huɗu
Kasuwanci, Labaran Ketare May 30, 2026

Cibiyar gas ta South Pars ta janyo wa Iran asarar dala biliyan huɗu

Wani ɗan majalisar dokokin Iran, Jafar Pourkabagani, ya bayyana cewa ƙasar ta yi asarar da ta kai kusan dala biliyan huɗu a filin gas na South Pars...

azubairu
Read More
Tsohon kakakin sojoji ya faɗa hannun ƴanbindiga a Katsina
Labaran gida, Tsaro May 30, 2026

Tsohon kakakin sojoji ya faɗa hannun ƴanbindiga a Katsina

Ana zargin wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon Daraktan Yaɗa Labarai na Rundunar Sojin Najeriya, Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya, tare da...

azubairu
Read More
Paris St German ta lashe Champions League karo na biyu a jere
Wassani May 30, 2026

Paris St German ta lashe Champions League karo na biyu a jere

azubairu
Read More
Gwamna Makinde ya nuna Bimbo Adekanmbi a matsayin wanda yake so ya gaje shi a Oyo
Labaran gida, Siyasa May 30, 2026

Gwamna Makinde ya nuna Bimbo Adekanmbi a matsayin wanda yake so ya gaje shi a Oyo

Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana Bimbo Adekanmbi a matsayin wanda yake fatan zai gaje shi a kujerar gwamnan jihar a zaben shekarar 2027.Mak...

azubairu
Read More
Dakta Dahir Hashim ya yaba wa Gwamna Abba kan nuna hikima a batun fitar da ƴan takarar APC
Labaran gida, Siyasa May 30, 2026

Dakta Dahir Hashim ya yaba wa Gwamna Abba kan nuna hikima a batun fitar da ƴan takarar APC

Kwamishinan Muhalli da Sauyin Yanayi na Jihar Kano, Dakta Dahir M. Hashim, ya yaba wa Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, bisa abin da ya bay...

azubairu
Read More
Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya zai kai ziyara gabashin Congo saboda Ebola
Babban Labari, Lafiya May 30, 2026

Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya zai kai ziyara gabashin Congo saboda Ebola

Ziyarar Dakta Tedros Adhanom Ghebreyesus na nuna muhimmancin da Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ke bai wa yaƙi da cutar Ebola a yankunan da suka fi fu...

azubairu
Read More
PSG ko Arsenal, wa zai lashe kofin Turai?
Babban Labari, Labaran Ketare, Wassani May 30, 2026

PSG ko Arsenal, wa zai lashe kofin Turai?

Babu tabbataccen wanda zai lashe kofin Champions League har sai an buga wasan ƙarshe, amma PSG da Arsenal duka suna da dalilan da ke sa magoya bayans...

azubairu
Read More
Dan wasan baya na Newcastle United, Kieran Trippier, na dab da komawa Wolverhampton Wanderers
Wassani May 30, 2026

Dan wasan baya na Newcastle United, Kieran Trippier, na dab da komawa Wolverhampton Wanderers

Dan wasan baya na Newcastle United, Kieran Trippier, na dab da komawa Wolverhampton Wanderers bayan bangarorin biyu sun kai matakin karshe na tattauna...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!