YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1340 articles

Tsohon Babban Hafsan Sojin Ƙasarnan, Laftanar Janar Tukur Buratai (mai ritaya), ya nuna shakku kan ikirarin cewa jami’an tsaron kasarnan ba sa iya gano inda ‘yan bindiga
Babban Labari Jun 02, 2026

Tsohon Babban Hafsan Sojin Ƙasarnan, Laftanar Janar Tukur Buratai (mai ritaya), ya nuna shakku kan ikirarin cewa jami’an tsaron kasarnan ba sa iya gano inda ‘yan bindiga

Tsohon Babban Hafsan Sojin Ƙasarnan, Laftanar Janar Tukur Buratai (mai ritaya), ya nuna shakku kan ikirarin cewa jami’an tsaron kasarnan ba sa...

Adamu Abdullahi
Read More
Babban Mataimaki na musamman kan harkokin yaɗa labarai ga shugaba Tinubu, AbdulAziz AbdulAziz, yayi karin haske kan ɗaukar dakarun tsaron gandun-daji
Babban Labari Jun 02, 2026

Babban Mataimaki na musamman kan harkokin yaɗa labarai ga shugaba Tinubu, AbdulAziz AbdulAziz, yayi karin haske kan ɗaukar dakarun tsaron gandun-daji

Babban Mataimaki na musamman kan harkokin yaɗa labarai ga shugaba Tinubu, AbdulAziz AbdulAziz, yayi karin haske kan ɗaukar dakarun tsaron gandun-daj...

Adamu Abdullahi
Read More
Cutar kwalara tayi ajalin Sama da mutane 40 a Jihar Borno
Babban Labari Jun 02, 2026

Cutar kwalara tayi ajalin Sama da mutane 40 a Jihar Borno

Annaboar cutar kwalara ta yi ajalin sama da mutum 40, inda fiye da mutane 3,000 a ƙauyuka da unguwanni 139 da ke ƙananan hukumomi bakwai na jihar Bo...

Adamu Abdullahi
Read More
Wike ya danganta kiwon shanu a Abuja da matsalolin tsaro
General Jun 01, 2026

Wike ya danganta kiwon shanu a Abuja da matsalolin tsaro

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana kiwon shanu barkatai a cikin birnin Abuja a matsayin batu da ya shafi tsaron ƙasa, yana...

azubairu
Read More
Ma'aikatar Lafiya ta jihar kano ta kafa wani sashi na kula da inganta lafiyar mata a lokacin jinin Al'ada
Babban Labari Jun 01, 2026

Ma'aikatar Lafiya ta jihar kano ta kafa wani sashi na kula da inganta lafiyar mata a lokacin jinin Al'ada

Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Kano ta sanar da kafa wani sashe na musamman da zai mayar da hankali wajen inganta lafiya da walwalar mata musamnan‘yan...

Adamu Abdullahi
Read More
Wasu ‘Yan Bindiga Sun Yi Kwanton Bauna Ga ‘Yan Sanda, Sun Kashe Biyu a Anambra
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 01, 2026

Wasu ‘Yan Bindiga Sun Yi Kwanton Bauna Ga ‘Yan Sanda, Sun Kashe Biyu a Anambra

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari kan jami’an ‘yan sanda a hanyar Amansea–Ndiora–Ndiukwuenu–Awa–Ufuma da ke karamar hukumar Orumba South a ...

Muhammad Sa'id
Read More
Amurka ta tisa ƙeyar wasu ƴan asalin yammacin Afirka ta yamma zuwa Ghana
Babban Labari Jun 01, 2026

Amurka ta tisa ƙeyar wasu ƴan asalin yammacin Afirka ta yamma zuwa Ghana

Amurka ta tisa ƙeyar wasu ƴan asalin yammacin Afirka ta yamma zuwa Ghana, kamar yadda wani lauya da ke da hannu a lamarin ya shaida wa manema labaru...

Adamu Abdullahi
Read More
Obasanjo ya bukaci ’yan Najeriya su rika yin gwaje-gwajen lafiya akai-akai domin gano cututtuka tun da wuri don daukar mataki
Babban Labari Jun 01, 2026

Obasanjo ya bukaci ’yan Najeriya su rika yin gwaje-gwajen lafiya akai-akai domin gano cututtuka tun da wuri don daukar mataki

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bukaci ’yan Najeriya su rika yin gwaje-gwajen lafiya akai-akai domin gano cututtuka tun da wuri tare da ...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin Jihar Legas ta ƙara tsaurara matakan kariya domin hana shigowar cutar Ebola Najeriya, bayan sake ɓarkewar cutar a wasu ƙasashen Gabashin Afirka.
Babban Labari Jun 01, 2026

Gwamnatin Jihar Legas ta ƙara tsaurara matakan kariya domin hana shigowar cutar Ebola Najeriya, bayan sake ɓarkewar cutar a wasu ƙasashen Gabashin Afirka.

Kwamishinan Lafiya na jihar, Farfesa Akin Abayomi, ya jagoranci wata tawaga ta musamman domin duba shirye-shiryen kariya a Filin Jirgin Sama na Murtal...

Adamu Abdullahi
Read More
Amurka ta ware dala miliyan 3.5 domin sa ido kan tashe-tashen hankula masu alaka da addini a Najeriya
Labaran gida, Labaran Ketare Jun 01, 2026

Amurka ta ware dala miliyan 3.5 domin sa ido kan tashe-tashen hankula masu alaka da addini a Najeriya

Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka ta sanar da ware dala miliyan 3.5 (kimanin Naira biliyan 5) domin tallafawa shirye-shiryen tattara bayanai da rahot...

Muhammad Sa'id
Read More
NLC ta yi watsi da tayin mafi karancin albashi na N100,000, ta bukaci Naira miliyan 1
Babban Labari, Labaran gida Jun 01, 2026

NLC ta yi watsi da tayin mafi karancin albashi na N100,000, ta bukaci Naira miliyan 1

Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta yi watsi da shawarar biyan mafi karancin albashi na N100,000, inda ta bayyana cewa adadin bai dace da halin mats...

Muhammad Sa'id
Read More
Faransa ta tare jirgin dakon mai da ake zargin yana da alaka da Rasha
Labaran Ketare Jun 01, 2026

Faransa ta tare jirgin dakon mai da ake zargin yana da alaka da Rasha

Gwamnatin Faransa ta sanar a ranar Litinin cewa ta tare wani jirgin dakon mai da ake zargin yana da alaka da Rasha a Tekun Atlantika, a wani sabon mat...

Muhammad Sa'id
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!