YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 446 articles

‘Mun kafa tubalin warware matsalolin Najeriya’ — Tinubu
Labaran gida, Tsaro May 29, 2026

‘Mun kafa tubalin warware matsalolin Najeriya’ — Tinubu

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya ce gwamnatinsa ta shimfiɗa tubalin magance matsalolin da suka daɗe suna addabar ƙasar, duk da cewa har yan...

azubairu
Read More
Ministan tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta samu maki 70 cikin 100 kan kokarin  magance matsalar tsaro a kasar nan.
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro May 29, 2026

Ministan tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta samu maki 70 cikin 100 kan kokarin magance matsalar tsaro a kasar nan.

Ministan tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta samu maki 70 cikin 100 kan kokarin...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnati ta gargadi mazauna yankin Mokwa su fice saboda barazanar sake aukuwar ambaliya
Labaran gida May 29, 2026

Gwamnati ta gargadi mazauna yankin Mokwa su fice saboda barazanar sake aukuwar ambaliya

Gwamnatin ƙaramar hukumar Mokwa a jihar Neja ta umarci mazauna yankunan da ambaliya ta shafa a bara da su fice daga wuraren saboda barazanar sake auk...

azubairu
Read More
Hukumar Hisbah ta kama wani mutum bisa zargin yi wa yarinya mai shekara 11 fyaɗe
Labaran gida May 29, 2026

Hukumar Hisbah ta kama wani mutum bisa zargin yi wa yarinya mai shekara 11 fyaɗe

Hisbah a ƙaramar hukumar Dutsinma da ke jihar Katsina ta kama wani mutum bisa zargin yi wa wata yarinya mai shekara 11 fyaɗe a unguwar Bakin Sabuwar...

azubairu
Read More
Sabon rahoton Amurka kan Fulani a Najeriya: Me ya ce?
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare May 28, 2026

Sabon rahoton Amurka kan Fulani a Najeriya: Me ya ce?

Wani rahoto da ake danganta shi da Amurka ya yi zargin cewa wasu Fulani masu ɗauke da makamai na ci gaba da mamaye gonakin Kiristoci tare da kai hare...

azubairu
Read More
NLC ta soki gwamnati kan matsalar tsaro da taɓarɓarewar tattalin arziki
Babban Labari, Labaran gida May 28, 2026

NLC ta soki gwamnati kan matsalar tsaro da taɓarɓarewar tattalin arziki

Ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya (NLC) ta bayyana damuwarta kan ci gaba da tabarbarewar matsalar tsaro da kuma ƙalubalen tattalin arziki da ake fuskant...

azubairu
Read More
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu ya ba al'ummar jihar damar yin layya su raba nama ga mutanen da basu samu damar yin layyar ba
Babban Labari, Labaran gida May 28, 2026

Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu ya ba al'ummar jihar damar yin layya su raba nama ga mutanen da basu samu damar yin layyar ba

Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu ya buƙaci al'ummar jihar da suka samu damar yin layya su raba nama ga mutanen da basu samu damar yin layyar ba kama...

azubairu
Read More
Gaya ya rasa tikitin Sanatan Kano ta Kudu bayan komawarsa NDC
Labaran gida, Siyasa May 25, 2026

Gaya ya rasa tikitin Sanatan Kano ta Kudu bayan komawarsa NDC

Tsohon Sanata Kabiru Gaya ya rasa tikitin takarar Sanatan Kano ta Kudu na jam’iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC) duk da sauya sheƙarsa zuwa ja...

Muhammad Sa'id
Read More
NBS: Kudin abinci mai lafiya ya kai N1,513 a kowace rana a watan Fabrairu
Labaran gida, Lafiya May 23, 2026

NBS: Kudin abinci mai lafiya ya kai N1,513 a kowace rana a watan Fabrairu

Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta bayyana cewa matsakaicin kudin cin abinci mai lafiya ga mutum guda a Najeriya ya kai N1,513 a kowace rana a watan F...

Muhammad Sa'id
Read More
ICPC ta bayyana dalilin hana shugabannin ADC ganin El-Rufai
Labaran gida, Siyasa May 23, 2026

ICPC ta bayyana dalilin hana shugabannin ADC ganin El-Rufai

Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa da Sauran Laifuka masu Alaƙa (ICPC) ta kare matakin da ta dauka na hana shugabannin jam’iyyar African Democrat...

Muhammad Sa'id
Read More
Bauchi: Aikin gwamnati ba na sayarwa ba — gwamnati ta gargadi jama’a kan tayin aiki na bogi
Labaran gida May 23, 2026

Bauchi: Aikin gwamnati ba na sayarwa ba — gwamnati ta gargadi jama’a kan tayin aiki na bogi

Gwamnatin Jihar Bauchi, ta hannun Hukumar Kula da Ma’aikatan Gwamnati ta Jiha (Civil Service Commission), ta gargadi jama’a da su guji karɓar tay...

Muhammad Sa'id
Read More
Kwara ta farfado da cibiyoyin kiwon lafiya 100, ta dauki ma’aikatan lafiya 1,000
Labaran gida, Lafiya May 23, 2026

Kwara ta farfado da cibiyoyin kiwon lafiya 100, ta dauki ma’aikatan lafiya 1,000

Gwamnatin Jihar Kwara ta kara kaimi wajen inganta harkar kiwon lafiya matakin farko ta hanyar farfado da cibiyoyin Primary Health Care (PHC) 100 tare ...

Muhammad Sa'id
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!