Dandalin Labarai
Showing 102 articles
PSG ko Arsenal, wa zai lashe kofin Turai?
Babu tabbataccen wanda zai lashe kofin Champions League har sai an buga wasan ƙarshe, amma PSG da Arsenal duka suna da dalilan da ke sa magoya bayans...
Read More
Dan wasan baya na Newcastle United, Kieran Trippier, na dab da komawa Wolverhampton Wanderers
Dan wasan baya na Newcastle United, Kieran Trippier, na dab da komawa Wolverhampton Wanderers bayan bangarorin biyu sun kai matakin karshe na tattauna...
Read More
Real Madrid ta sake naɗa Mourinho a matsayin koci kan yarjejeniyar shekaru uku
Jose Mourinho ya amince da kwantiragin shekara uku domin komawa matsayin kocin Real Madrid, sai dai ba za a gabatar da shi a hukumance ba har sai baya...
Read More
Spain ta saka Yamal i a cikin tawagar gasar Kofin Duniya duk da rauni da yake fama dash
Tauraron matashin dan wasan Barcelona, Lamine Yamal, na cikin jerin ‘yan wasan da kocin Spain, Luis de la Fuente, ya bayyana domin gasar Kofin Duniy...
Read More
Kungiyoyi za su fafata a ranar ƙarshe ta Premier ta Ingila
A yau ne za a kawo ƙarshen Gasar Firimiya ta Ingila ta bana, ɗaya daga cikin gasannin ƙwallon ƙafa mafi jan hankali a duniya.Tuni dai Arsenal FC t...
Read More
Leao da Bowen sun shiga jerin ‘yan wasan da Man United ke nema
Manchester United na gaba da sauran ƙungiyoyi wajen zawarcin ɗan wasan gaba na AC Milan kuma ɗan ƙasar Portugal, Rafael Leao, mai shekara 26, wand...
Read More
Magoya bayan Senegal sun samu ‘yanci bayan tsarewa a Maroko
Sarkin Maroko Mohammed na shida ya yi afuwa ga wasu magoya bayan ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Senegal da aka daure bayan samun su da hannu a tayar da t...
Read More
Osimhen ya kai ziyara tsohuwar makarantar firamare da ya yi karatu
Osimhen ya kai ziyara tsohuwar makarantar firamare da ya yi karatu, ya kuma bai wa mai gadi kyautar Naira miliyan 20.“Shi ne mai gadin makarantar lo...
Read More
Nico Páz ba zai koma Inter ko wata ƙungiya ba a wannan bazarar, kamar yadda Cesc Fabregas ya bayyana!
Nico Páz ba zai koma Inter ko wata ƙungiya ba a wannan bazarar, kamar yadda Cesc Fabregas ya bayyana!“Zan iya tabbatar muku cewa Nico Páz zai bug...
Read More
Pep Guardiola zai bar Manchester City a ƙarshen kakar wasa
Pep Guardiola ya tabbatar da cewa zai bar Manchester City a ƙarshen kakar wasa, inda hakan zai kawo ƙarshen shekaru goma masu cike da nasarori da ko...
Read More
Mikel Arteta na shirin sabunta sabon kwantiragin sa a 𝐀𝐑𝐒𝐄𝐍𝐀𝐋
Mikel Arteta na shirin sabunta sabon kwantiragin sa a 𝐀𝐑𝐒𝐄𝐍𝐀𝐋 a wannan bazarar, shirin kulob ɗin ya tabbata.An tabbatar da karin...
Read More