YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 143 articles

INEC Ta Sanar Da Gwajin Tantance Masu Zaɓe Kafin Zaɓen Gwamnan Jihar Osun
Babban Labari, Siyasa Jul 26, 2026

INEC Ta Sanar Da Gwajin Tantance Masu Zaɓe Kafin Zaɓen Gwamnan Jihar Osun

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta sanar da cewa za ta gudanar da gwajin tantance masu zaɓe (Mock Accreditation Exercise) kafin zaɓen ...

azubairu
Read More
Obi da Kwankwaso na da kusan kashi 70 cikin 100 na damar samun nasara a zaɓen 2027 - Lawal
Siyasa Jul 26, 2026

Obi da Kwankwaso na da kusan kashi 70 cikin 100 na damar samun nasara a zaɓen 2027 - Lawal

Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya Babachir Lawal, ya ce tikitin takarar shugaban ƙasa na haɗin gwiwa tsakanin Peter Obi da Rabiu Kwankwaso na da da...

Adamu Abdullahi
Read More
Matawalle Ya Yi Kira Ga 'Yan Adawa Su Guji Ayyukan da Ka Iya Bata Sunan Najeriya
Babban Labari, Siyasa Jul 24, 2026

Matawalle Ya Yi Kira Ga 'Yan Adawa Su Guji Ayyukan da Ka Iya Bata Sunan Najeriya

Ƙaramin Ministan Tsaro, Bello Mohammed Matawalle, ya buƙaci 'yan adawa da su guji duk wani abu da ka iya tunzura al'umma ko kuma ɓata sunan Najeriy...

azubairu
Read More
Gwamnatin Sokoto Ta Ayyana Juma'a Ranar Hutu Domin Yin Rajistar Katin Zaɓe
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa Jul 24, 2026

Gwamnatin Sokoto Ta Ayyana Juma'a Ranar Hutu Domin Yin Rajistar Katin Zaɓe

Gwamnatin Jihar Sokoto ta ayyana Juma'a, 24 ga Yulin 2026, a matsayin ranar hutu ga ma'aikatan gwamnati domin ba su damar shiga aikin rajistar masu ka...

azubairu
Read More
Gwamnonin Kudu maso Gabashin Kasar nan biyar sun amince tare da mara wa Shugaba Tinubu baya a  neman wa'adi na biyu
Siyasa Jul 23, 2026

Gwamnonin Kudu maso Gabashin Kasar nan biyar sun amince tare da mara wa Shugaba Tinubu baya a neman wa'adi na biyu

Gwamnan Jihar Imo, Hope Uzodimma, ya bayyana cewa gwamnonin jihohin Kudu maso Gabas biyar sun cimma matsaya ta mara wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu baya ...

Adamu Abdullahi
Read More
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir, ya gargadi 'yan Najeriya da kada su zaɓi Atiku a 2027
Siyasa Jul 23, 2026

Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir, ya gargadi 'yan Najeriya da kada su zaɓi Atiku a 2027

Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Babachir Lawal, ya buƙaci 'yan Najeriya da kada su goyi bayan tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abuba...

Adamu Abdullahi
Read More
Majalisar Wakilai Ta Ƙaddamar da Tsarin Ƙara Bai Wa Mata Damar Shiga Siyasa – Tajudeen Abbas
Siyasa Jul 22, 2026

Majalisar Wakilai Ta Ƙaddamar da Tsarin Ƙara Bai Wa Mata Damar Shiga Siyasa – Tajudeen Abbas

Kakakin Majalisar Wakilan Tarayya, Rt. Hon. Tajudeen Abbas, ya bayyana cewa Majalisar ta samar da wani tsari na musamman da ke da nufin ƙara bai wa m...

Sultan Bello
Read More
Rabiu Musa Kwankwaso Ya Ce Peter Obi Ya Amince Zai Yi Wa'adi Ɗaya Idan Ya Ci Zaɓe
Babban Labari, Siyasa Jul 21, 2026

Rabiu Musa Kwankwaso Ya Ce Peter Obi Ya Amince Zai Yi Wa'adi Ɗaya Idan Ya Ci Zaɓe

Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC), Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'...

azubairu
Read More
Fantami Ya Bayyana Abin Da Zai Fi Ba Muhimmanci Idan Ya Zama Gwamnan Gombe
Siyasa Jul 21, 2026

Fantami Ya Bayyana Abin Da Zai Fi Ba Muhimmanci Idan Ya Zama Gwamnan Gombe

Tsohon Ministan Sadarwa da Tattalin Arzikin Zamani, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya bayyana cewa idan ya samu damar zama Gwamnan Jihar Gombe, zai ...

azubairu
Read More
Jam'iyyar ADC ta zaɓi Bello Ambarura a matsayin ɗan takarar mataimakin gwamnan Sakkwato na zaɓen 2027
Babban Labari, Siyasa Jul 21, 2026

Jam'iyyar ADC ta zaɓi Bello Ambarura a matsayin ɗan takarar mataimakin gwamnan Sakkwato na zaɓen 2027

Jam'iyyar ADC ta zaɓi ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar tarayya ta Ille/Gwadabawa, Bello Ambarura, a matsayin ɗan takarar mataimakin gwamn...

Adamu Abdullahi
Read More
Gbajabiamila ya nemi shugaban hukumar bogi Adeniyi Adeyemi ya biya shi diyyar Naira biliyan 15 kan zargin bata masa suna
Siyasa Jul 16, 2026

Gbajabiamila ya nemi shugaban hukumar bogi Adeniyi Adeyemi ya biya shi diyyar Naira biliyan 15 kan zargin bata masa suna

Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Femi Gbajabiamila, ya buƙaci Adeniyi Adeyemi, wanda ake zargi da ikirarin jagorantar wata hukumar bogi a ...

Sultan Bello
Read More
Atiku ya bukaci a dakatar da Umahi tare da gudanar da bincike mai zaman kansa kan mutuwar Mary Habila
Siyasa Jul 16, 2026

Atiku ya bukaci a dakatar da Umahi tare da gudanar da bincike mai zaman kansa kan mutuwar Mary Habila

Tsohon Mataimakin Shugaban Nijeriya, Atiku Abubakar, ya buƙaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya umarci Ministan Ayyuka, Sanata David Umahi, ya sauka d...

Sultan Bello
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!