YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

An samu gagarumim cigaba wajen kafa Yan sandan jihohi a Najeriya, cewar fadar Shugaban kasa
Babban Labari Jun 05, 2026

An samu gagarumim cigaba wajen kafa Yan sandan jihohi a Najeriya, cewar fadar Shugaban kasa

Fadar Shugaban Kasa ta bayyana cewa an samu gagarumin ci gaba wajen kafa rundunar ’yan sandan jihohi, inda ake sa ran za a gabatar da gyaran kundin ...

Adamu Abdullahi
Read More
Kungiyar lauyoyi ta NBA ta nuna damuwa Kan tsananta sharudan beli da alkalai ke yi a Najeriya
Babban Labari Jun 05, 2026

Kungiyar lauyoyi ta NBA ta nuna damuwa Kan tsananta sharudan beli da alkalai ke yi a Najeriya

Ƙungiyar Lauyoyin Najeriya (NBA) ta nuna damuwa kan yadda kotuna da jami’an tsaro ke sanya tsauraran sharuɗɗan beli da ke hana mutane da dama sam...

Adamu Abdullahi
Read More
Yan sanda a jihar kwara sun kama babban mai garkuwa da mutane
Babban Labari Jun 04, 2026

Yan sanda a jihar kwara sun kama babban mai garkuwa da mutane

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kwara ta kama wani kasurgumin mai garkuwa da mutane tare da kwato makamai a Karamar Hukumar Baruten, Jami’ar Yaɗa Laba...

Adamu Abdullahi
Read More
Sunday Igboho ya yi barazanar bayyana sunayen ‘yan siyasar da ke da hannu a sace ɗalibai a Ƙaramar Hukumar Oriire ta Jihar Oyo.
Babban Labari Jun 04, 2026

Sunday Igboho ya yi barazanar bayyana sunayen ‘yan siyasar da ke da hannu a sace ɗalibai a Ƙaramar Hukumar Oriire ta Jihar Oyo.

Ɗan gwagwarmayar kafa ƙasar Yarabawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi sani da Sunday Igboho, ya yi barazanar bayyana sunayen ‘yan siyasar da ke da ha...

Adamu Abdullahi
Read More
Kwamared Aminu Abduslamu Gwarzo ya yabawa Yan media na kwankwasiya Kan jajircewarsu
Babban Labari Jun 04, 2026

Kwamared Aminu Abduslamu Gwarzo ya yabawa Yan media na kwankwasiya Kan jajircewarsu

Gwarzo ya bayyana hakan ne yayin wata ganawa da wakilan kungiyar sama da 132 a Kano, inda ya ce gudummawar da suke bayarwa ta taka muhimmiyar rawa waj...

Adamu Abdullahi
Read More
WHO Ta Ce Ana Samun Nasara a Yaƙi da Ebola a DR Congo
Babban Labari, Labaran Ketare, Lafiya Jun 04, 2026

WHO Ta Ce Ana Samun Nasara a Yaƙi da Ebola a DR Congo

Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya bayyana cewa adadin mutanen da ake zargin sun kamu da cutar Ebola a Jamhuriyar...

azubairu
Read More
NLC ta bayyana goyon bayanta ga Shirin yajin aikin gama gari da Kungiyar malamai NUT ta ke Shirin gudanar Kan sace dalibai da malamai a oyo
Babban Labari Jun 03, 2026

NLC ta bayyana goyon bayanta ga Shirin yajin aikin gama gari da Kungiyar malamai NUT ta ke Shirin gudanar Kan sace dalibai da malamai a oyo

Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta bayyana goyon bayanta ga yajin aikin gama gari da Kungiyar Malaman Najeriya (NUT) ta fara a fadin kasar, tare da...

Adamu Abdullahi
Read More
Ghana Ta Tallafa wa ‘Yan Ƙasarta da Aka Maido Daga Afirka Ta Kudu da Ayyuka 120
Babban Labari, Labaran Ketare Jun 03, 2026

Ghana Ta Tallafa wa ‘Yan Ƙasarta da Aka Maido Daga Afirka Ta Kudu da Ayyuka 120

Ma’aikatar Harkokin Wajen Ghana Ta Samar da Guraben Aiki 120 Ga Waɗanda Aka Maido Daga Afirka Ta KuduMa’aikatar Harkokin Wajen Ghana ta samar da ...

azubairu
Read More
Dakarun Najeriya Sun Yi Babban Nasara, Sun Kashe Ƴan Ta’adda Sama da 50
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 03, 2026

Dakarun Najeriya Sun Yi Babban Nasara, Sun Kashe Ƴan Ta’adda Sama da 50

Wata sanarwa kan ayyukan dakarun Najeriya da kamfanin dillancin labarai na ƙasa (NAN) ya samu a ranar Laraba ta bayyana cewa sojojin sun samu gagarum...

azubairu
Read More
Majalisar Tarayya Ta Buƙaci Gaggauta Kuɓutar da Ɗalibai da Aka Sace a Borno da Oyo
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 03, 2026

Majalisar Tarayya Ta Buƙaci Gaggauta Kuɓutar da Ɗalibai da Aka Sace a Borno da Oyo

Majalisar Dokokin Najeriya Ta Yi Kira da A Gaggauta Kuɓutar da Ɗalibai da Malamai da Aka Sace a Oyo da BornoMajalisar Dokokin Najeriya ta buƙaci gw...

azubairu
Read More
Trump Ya Ce Mojtaba Khamenei Na Daga Cikin Masu Jagorantar Tattaunawar Iran da Amurka
Babban Labari, Labaran Ketare Jun 03, 2026

Trump Ya Ce Mojtaba Khamenei Na Daga Cikin Masu Jagorantar Tattaunawar Iran da Amurka

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Iran ta amince ba za ta nemi mallakar makaman nukiliya ba, yana mai bayyana cewa Mojtaba Khamenei, ɗan Jagoran Add...

azubairu
Read More
Hayab Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Kashe-Kashe a Najeriya
Babban Labari, Tsaro Jun 03, 2026

Hayab Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Kashe-Kashe a Najeriya

Ƙungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta ce matsalar rashin tsaro da kashe-kashen da ke faruwa a ƙasar ba ta taƙaitu ga Kiristoci kaɗai ba, domin Mus...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!