YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

Hukumar Tsaron Farin Kaya ta DSS ta umarci a gudanar da bincike kan wasu jami’anta
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 24, 2026

Hukumar Tsaron Farin Kaya ta DSS ta umarci a gudanar da bincike kan wasu jami’anta

Hukumar Tsaron Farin Kaya ta DSS ta umarci a gudanar da bincike kan wasu jami’anta da aka gani a wani bidiyo suna jan ɗan gwagwarmaya kuma ɗan tak...

azubairu
Read More
Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya amince da sanya dokar hana fita ta sa’o’i 16 a ƙananan hukumomi
Babban Labari, Labaran gida Jun 24, 2026

Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya amince da sanya dokar hana fita ta sa’o’i 16 a ƙananan hukumomi

Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya amince da sanya dokar hana fita ta sa’o’i 16 a ƙananan hukumomi 10 na jihar domin magance matsalolin tsaro da...

azubairu
Read More
Faransa ta sanar da cutar Ebola a ƙasar
Babban Labari, Lafiya Jun 24, 2026

Faransa ta sanar da cutar Ebola a ƙasar

Faransa ta sanar da tabbatar da ɓullar cutar Ebola a ƙasar bayan wani likita da ya dawo daga aikin jin ƙai a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo (DR C...

azubairu
Read More
Matatar Mai ta Dangote ta karyata zargin cewa tana sayarwa tare da sake sayo mai daga Kasar Togo
Babban Labari Jun 24, 2026

Matatar Mai ta Dangote ta karyata zargin cewa tana sayarwa tare da sake sayo mai daga Kasar Togo

Kamfanin Matatar Mai ta Dangote Petroleum Refinery ya yi watsi da zarge-zargen da ke cewa ana fitar da kayayyakin man fetur da ake tacewa a matatar zu...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin Kaduna ta go yi bayan gurfanar da mutane 24 gaban kotu Kan kashe wata Mata a maraban Jos
Babban Labari Jun 23, 2026

Gwamnatin Kaduna ta go yi bayan gurfanar da mutane 24 gaban kotu Kan kashe wata Mata a maraban Jos

Gwamnatin Jihar Kaduna ta yi maraba da gurfanar da mutane 24 da ake zargi da hannu a kisan gillar da aka yi wa wata mata a yankin Maraban Jos, inda ta...

Adamu Abdullahi
Read More
Da ni kadai ke da ikon hukunci da na haramta amfani bakin gilashi a mota, cewar sufeto Janar na Yan sandan Najeriya
Babban Labari Jun 23, 2026

Da ni kadai ke da ikon hukunci da na haramta amfani bakin gilashi a mota, cewar sufeto Janar na Yan sandan Najeriya

Sufeto Janar na ’Yan Sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya bayyana cewa da a ce ikon yanke hukunci yana hannunsa shi kaɗai, da ya zai haramta amfani d...

Adamu Abdullahi
Read More
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu, Garba Maidoki, ya sauya sheƙa daga jam’iyyar APC zuwa ADC
Babban Labari, Siyasa Jun 23, 2026

Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu, Garba Maidoki, ya sauya sheƙa daga jam’iyyar APC zuwa ADC

Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu, Garba Maidoki, ya sauya sheƙa daga jam’iyyar APC zuwa ADC, inda ya danganta matakin da rikice-rikicen cikin gida...

azubairu
Read More
Sarkin ya yi wannan kiran ne lokacin da ya karbi bakuncin  kwamishinan ruwa muhalli da sauyin yanayi Dakta Tahir Muhammad Hashim a fadar sa domin kaddamar da aikin dashen bishiyu a fadin jihar ban.
Babban Labari Jun 23, 2026

Sarkin ya yi wannan kiran ne lokacin da ya karbi bakuncin  kwamishinan ruwa muhalli da sauyin yanayi Dakta Tahir Muhammad Hashim a fadar sa domin kaddamar da aikin dashen bishiyu a fadin jihar ban.

‎ Mai martaba Sarkin Kano Muhammad Sunusi II ya yi kira ga al'ummar jihar Kano da su dasa bishiyu a muhallan su domin inganta muhalli.‎Sarkin ya y...

Adamu Abdullahi
Read More
Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation Hadin Kai sun ceto mutum 47
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 23, 2026

Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation Hadin Kai sun ceto mutum 47

Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation Hadin Kai sun ceto mutum 47, mafi yawansu mata da ƙananan yara, daga hannun mayaƙan ISWAP a yan...

azubairu
Read More
Rundunar yansanda na shirin fara amfani da na’urorin daukar hoto da bidiyo da jami’ai za su rika sanyawa a jikinsu yayin aiki
Babban Labari Jun 23, 2026

Rundunar yansanda na shirin fara amfani da na’urorin daukar hoto da bidiyo da jami’ai za su rika sanyawa a jikinsu yayin aiki

Rundunar yansanda na shirin fara amfani da na’urorin daukar hoto da bidiyo da jami’ai za su rika sanyawa a jikinsu yayin aiki, domin tabbatar da g...

Adamu Abdullahi
Read More
Kungiyoyin fulani sun yi Kira ga Gwamnatin Tarayya da ta Jihar Oyo da su gargadi Sunday Igboho, kan kalaman da suka ce na iya haddasa rikicin kabilanci
Babban Labari Jun 23, 2026

Kungiyoyin fulani sun yi Kira ga Gwamnatin Tarayya da ta Jihar Oyo da su gargadi Sunday Igboho, kan kalaman da suka ce na iya haddasa rikicin kabilanci

Kungiyoyin Fulani a yankin Kudu maso Yammacin Najeriya sun yi gargadin cewa zargin kabilar Fulani da hannu a ayyukan garkuwa da mutane ba tare da hujj...

Adamu Abdullahi
Read More
Magoya bayan Sowore sun zargi DSS da cin zarafinsa ta hanyar kama ci da karfin tuwo da kuma raunata shi
Babban Labari Jun 22, 2026

Magoya bayan Sowore sun zargi DSS da cin zarafinsa ta hanyar kama ci da karfin tuwo da kuma raunata shi

Magoya bayan mai fafutukar kare haƙƙin ɗan Adam kuma tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar African Action Congress (AAC), Omoyele Sowore,...

Adamu Abdullahi
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!