YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 195 articles

Amurka za ta aika wa Najeriya ƙarin kayan aikin soja
Babban Labari, Labaran Ketare, Tsaro Sep 10, 2026

Amurka za ta aika wa Najeriya ƙarin kayan aikin soja

Amurka ta sanar da cewa za ta aika wa Najeriya wasu kayan aikin soja domin taimakawa ƙasar wajen yaƙi da ta’addanci da sauran barazanar tsaro.Rund...

azubairu
Read More
Yan sanda sun kama Matar da ta yada cewa Opay zai daina aiki a ranar 31 ga watan Augusta
Tsaro Sep 10, 2026

Yan sanda sun kama Matar da ta yada cewa Opay zai daina aiki a ranar 31 ga watan Augusta

Rundunar ‘yansandan Najeriya ta kama Hafsat Abubakar, mai shekara 27, bisa zargin ƙirƙira da yaɗa wata takardar bogi da ke cewa kamfanin OPay za...

Adamu Abdullahi
Read More
Yadda Rundunar yan sanda jihar Kano tayi nasarar cafke mutum biyu da ake zargi da hannu a kisan Danshagamu
Tsaro Sep 10, 2026

Yadda Rundunar yan sanda jihar Kano tayi nasarar cafke mutum biyu da ake zargi da hannu a kisan Danshagamu

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da hannu a kisan wani mutum mai suna Ibrahim Khalil Danshagamu, mazaunin unguw...

Sultan Bello
Read More
Rundunar sojin kasar nan ta ce jami’anta sun ceto mutane 36 da aka yi garkuwa da su tare da hallaka ’yanta’adda da dama a sassa daban-daban
Tsaro Sep 06, 2026

Rundunar sojin kasar nan ta ce jami’anta sun ceto mutane 36 da aka yi garkuwa da su tare da hallaka ’yanta’adda da dama a sassa daban-daban

Hedikwatar tsaron kasarnan ta ce dakarunta sun ceto mutane 36 da aka yi garkuwa da su tare da hallaka ’yanta’adda da dama a sabbin ayyukan soji da...

Adamu Abdullahi
Read More
Putin ya bayar da umarnin dakatar da hare-hare kan Kyiv na kwanaki uku
Babban Labari, Labaran Ketare, Tsaro Sep 05, 2026

Putin ya bayar da umarnin dakatar da hare-hare kan Kyiv na kwanaki uku

Fadar gwamnatin Rasha, Kremlin, ta ce Shugaba Vladimir Putin ya bayar da umarnin dakatar da hare-haren da ake kai wa Kyiv na tsawon kwanaki uku, a dai...

azubairu
Read More
Arangama a Yemen ta kashe sama da mutane 60
Babban Labari, Tsaro Sep 05, 2026

Arangama a Yemen ta kashe sama da mutane 60

Akalla mutane 60 ne suka mutu sakamakon sabuwar arangama tsakanin dakarun gwamnatin Yemen da ke samun goyon bayan Saudiyya da mayaƙan Houthi, kamar y...

azubairu
Read More
Sojoji sun ceto mutane 23 daga hannun ’yanbindiga a Zamfara
Labaran gida, Tsaro Sep 05, 2026

Sojoji sun ceto mutane 23 daga hannun ’yanbindiga a Zamfara

Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta ceto mutane 23 da aka yi garkuwa da su, tare da dakile wani yunƙurin sace wasu mutane a yayin samamen da dakarunta s...

azubairu
Read More
An Lalata Makarantu Fiye da 1,400, An Kashe Malamai 2,295 a Arewa Maso Gabashin Najeriya
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Sep 03, 2026

An Lalata Makarantu Fiye da 1,400, An Kashe Malamai 2,295 a Arewa Maso Gabashin Najeriya

Gwamnatin Jihar Borno ta ce an lalata makarantu fiye da 1,400 a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya, yayin da aka kashe malamai 2,295, sakamakon rikic...

azubairu
Read More
Rundunar Yan sandan Kano ta tura sabbin jami'a 250 da ta horar zuwa Kananun hukumomin dake iyakar jihar don inganta tsaro
Tsaro Sep 01, 2026

Rundunar Yan sandan Kano ta tura sabbin jami'a 250 da ta horar zuwa Kananun hukumomin dake iyakar jihar don inganta tsaro

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta rarraba jami’an ’yan sanda 250 da suka kammala horo na tsawon wata guda zuwa ƙananan hukumomin da ke kan iya...

Adamu Abdullahi
Read More
EFCC ta kori sama ma’aikatanta 40 cikin shekaru biyu da rabi da suka gabata bisa zargin aikata rashawa da almundahanar kuɗi
Tsaro Sep 01, 2026

EFCC ta kori sama ma’aikatanta 40 cikin shekaru biyu da rabi da suka gabata bisa zargin aikata rashawa da almundahanar kuɗi

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Kasa, EFCC, ta bayyana cewa ta kori sama da ma’aikatan ta 40 cikin shekaru biyu da rabi da suka gabata bisa...

Adamu Abdullahi
Read More
NAPTIP ta ce ta ceto yara sama da 180 da aka yi safararsu daga jihohin Kaduna, Anambra, Benue, Nasarawa da wasu wurare a ƙasar nan
Tsaro Sep 01, 2026

NAPTIP ta ce ta ceto yara sama da 180 da aka yi safararsu daga jihohin Kaduna, Anambra, Benue, Nasarawa da wasu wurare a ƙasar nan

Hukumar ta bayyana cewa wasu ƙungiyoyin masu fataucin yara na yaudarar iyaye ta hanyar bayyana kansu a matsayin ma'aikatan ƙungiyoyin fararen hula m...

Adamu Abdullahi
Read More
An kama wata mata Mrs. Iyabo Sowunmi, da zargin kokarin shigar da haramtattun miyagun kwayoyi gidan gyaran hali dake jihar Ogun
Tsaro Aug 31, 2026

An kama wata mata Mrs. Iyabo Sowunmi, da zargin kokarin shigar da haramtattun miyagun kwayoyi gidan gyaran hali dake jihar Ogun

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Najeriya reshen Jihar Ogun ta kama wata mata, Mrs. Iyabo Sowunmi, bisa zargin ƙoƙarin shigar da wasu ƙwayoyi...

Adamu Abdullahi
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!