YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 143 articles

"Yunkurin kare Gbajabiamila da Gwamnatin Tinubu takeyi shike nuni karara da gazawarta - Atiku Abubakar
Siyasa Jul 07, 2026

"Yunkurin kare Gbajabiamila da Gwamnatin Tinubu takeyi shike nuni karara da gazawarta - Atiku Abubakar

Dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya zargi gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ƙara jefa kanta cikin abin kunya da sh...

Sultan Bello
Read More
Jam'iyyar ADC a Kano ta sauke shugabanninta tare da naɗa Umar Bala Umar Kwalwa a matsayin sabon shugaban riƙo.
Siyasa Jul 07, 2026

Jam'iyyar ADC a Kano ta sauke shugabanninta tare da naɗa Umar Bala Umar Kwalwa a matsayin sabon shugaban riƙo.

Jam'iyyar ADC a Kano ta sauke shugabanninta tare da naɗa Umar Bala Umar Kwalwa a matsayin sabon shugaban riƙo."Ɗan Takarar Gwamnan ADC a Kano Na Ta...

Adamu Abdullahi
Read More
INEC ta ƙara wa'adin rajistar masu zaɓe da mako biyu
Labaran gida, Siyasa Jul 04, 2026

INEC ta ƙara wa'adin rajistar masu zaɓe da mako biyu

Hukumar ZaÉ“e Mai Zaman Kanta ta Najeriya (INEC) ta sanar da Æ™ara wa'adin ci gaba da rajistar masu zaÉ“e na tsawon makonni biyu domin bai wa Æ™arin Æ...

azubairu
Read More
Me ya sa wasu ƴan Kannywood ke fita daga ƙungiyar Triple R mai tallata Tinubu?
Labaran gida, Nishadi, Siyasa Jul 04, 2026

Me ya sa wasu ƴan Kannywood ke fita daga ƙungiyar Triple R mai tallata Tinubu?

Wasu fitattun jaruman Kannywood na ci gaba da sanar da ficewarsu daga ƙungiyar Triple R Kannywood for Renewed Hope, wadda aka kafa domin tallata manu...

azubairu
Read More
'Har yanzu muna ƙalubalantar shugabancin David Mark a ADC' — Nafi'u Bala
Labaran gida, Siyasa Jul 03, 2026

'Har yanzu muna ƙalubalantar shugabancin David Mark a ADC' — Nafi'u Bala

Ɗaya daga cikin ɓangarorin da ke rikici kan shugabancin jam'iyyar ADC, ƙarƙashin Nafi'u Bala Gombe, ya ce har yanzu suna ci gaba da ƙalubalantar ...

azubairu
Read More
Kotu Ta Tabbatar da David Mark a Matsayin Shugaban Jam'iyyar ADC
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa Jul 02, 2026

Kotu Ta Tabbatar da David Mark a Matsayin Shugaban Jam'iyyar ADC

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta tabbatar da Sanata David Mark a matsayin halastaccen shugaban jam'iyyar African Democratic Congress (ADC).Kotun ta...

azubairu
Read More
Kotu Ta Fara Sauraron Ƙarar da Ke Kalubalantar Takarar Pantami a Gombe
Labaran gida, Siyasa Jul 01, 2026

Kotu Ta Fara Sauraron Ƙarar da Ke Kalubalantar Takarar Pantami a Gombe

Babbar Kotun Tarayya da ke Gombe ta fara sauraron ƙarar da Khamisu Ahmed Mailantarki ya shigar, inda yake ƙalubalantar sahihancin takarar Isa Ali Ib...

azubairu
Read More
ADC Ta Shigar da Sunayen Atiku da Amaechi a Tsarin INEC
Babban Labari, Siyasa Jul 01, 2026

ADC Ta Shigar da Sunayen Atiku da Amaechi a Tsarin INEC

Jam'iyyar ADC ta sanar da cewa ta shigar da sunayen Atiku Abubakar a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa da Rotimi Amaechi a matsayin mataimakinsa a ...

azubairu
Read More
Zargin Sauya Sunayen 'Yan Takara Ya Tayar da Ƙura a APC
Labaran gida, Siyasa Jul 01, 2026

Zargin Sauya Sunayen 'Yan Takara Ya Tayar da Ƙura a APC

Rahotanni sun nuna cewa wasu daga cikin waɗanda suka yi nasara a zaɓukan fidda gwani na jam'iyyar APC sun nuna damuwa kan zargin sauya ko shirin sau...

azubairu
Read More
Fitattun 'Yan Siyasa 9 da Ba Su Taɓa Sauya Sheƙar Jam'iyya Ba Tun 1999
Labaran gida, Siyasa Jul 01, 2026

Fitattun 'Yan Siyasa 9 da Ba Su Taɓa Sauya Sheƙar Jam'iyya Ba Tun 1999

Duk da cewa sauya sheƙar jam'iyya ya zama ruwan dare a siyasar Najeriya, akwai wasu fitattun 'yan siyasa da suka ci gaba da kasancewa a jam'iyyunsu t...

azubairu
Read More
Babbar Kotun Tarayya Ta Fitar da Sabbin Ka'idoji Kan Shari'o'in Gabanin Zaɓe
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa Jun 30, 2026

Babbar Kotun Tarayya Ta Fitar da Sabbin Ka'idoji Kan Shari'o'in Gabanin Zaɓe

Babbar Kotun Tarayya ta ƙaddamar da sabbin ka'idojin gudanar da shari'o'in gabanin zaɓe domin hanzarta shari'a, tabbatar da adalci da rage jinkirin ...

azubairu
Read More
An Shigar da Ƙara Kan Takardun Karatun Shugaba Tinubu a Babbar Kotun Tarayya
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa Jun 29, 2026

An Shigar da Ƙara Kan Takardun Karatun Shugaba Tinubu a Babbar Kotun Tarayya

Wata ƙungiya mai rajin sauye-sauye a harkokin shugabanci ta shigar da ƙara a Babbar Kotun Tarayya da ke Kano, inda ta ƙalubalanci sahihancin wasu t...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!