YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 446 articles

Tinubu Ya Nemi Kotun Amurka Ta Hana Fitar Da Takardun Binciken FBI Da DEA
Babban Labari, Labaran gida Aug 29, 2026

Tinubu Ya Nemi Kotun Amurka Ta Hana Fitar Da Takardun Binciken FBI Da DEA

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya nemi wata kotun tarayya a Amurka da ta hana Ma’aikatar Shari’a ta ƙasar (DOJ), FBI da DEA fitar da wasu ...

azubairu
Read More
Shettima Ya Tashi Zuwa Angola Don Wakiltar Tinubu A Taron AU
Labaran gida Aug 29, 2026

Shettima Ya Tashi Zuwa Angola Don Wakiltar Tinubu A Taron AU

Mataimakin Shugaban Najeriya, Sanata Kashim Shettima, ya tashi daga Abuja zuwa Luanda, babban birnin Angola, domin wakiltar Shugaba Bola Ahmed Tinubu ...

azubairu
Read More
Gwamnatin Najeriya Ta Bayyana Yadda Ta Yi Amfani da Naira Tiriliyan 15.8 na Kuɗaɗen Tallafin Man Fetur
Babban Labari, Kasuwanci, Labaran gida Aug 28, 2026

Gwamnatin Najeriya Ta Bayyana Yadda Ta Yi Amfani da Naira Tiriliyan 15.8 na Kuɗaɗen Tallafin Man Fetur

Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa cire tallafin man fetur ya samar da naira tiriliyan 15.8 ga ƙasar tsakanin watan Yunin 2023 da Disamban 2025.Minis...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Rantsar da Abel Enitan a Matsayin Sabon Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya
Babban Labari, Labaran gida Aug 28, 2026

Tinubu Ya Rantsar da Abel Enitan a Matsayin Sabon Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da Abel Enitan a matsayin sabon Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya, HCSF.Tinubu ya rantsar da En...

azubairu
Read More
Atiku Ya Ce Cire Tallafin Man Fetur Ne Ya Jefa ’Yan Najeriya Cikin Ƙunci
Babban Labari, Labaran gida Aug 28, 2026

Atiku Ya Ce Cire Tallafin Man Fetur Ne Ya Jefa ’Yan Najeriya Cikin Ƙunci

Kusan makonni biyu ke nan ana ta ce-ce-ku-ce a Najeriya, tun bayan da tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya bayyana aniyarsa ta mayar d...

azubairu
Read More
Gwamnati ta ƙaddamar da shirin HOPE-SP na dala biliyan 1 domin yaƙi da talauci
Babban Labari, Kasuwanci, Labaran gida Aug 27, 2026

Gwamnati ta ƙaddamar da shirin HOPE-SP na dala biliyan 1 domin yaƙi da talauci

Gwamnatin Najeriya ta ƙaddamar da shirin Household Prosperity and Economic Social Protection Project (HOPE-SP) da aka ƙiyasta kuɗinsa a kan dala bi...

azubairu
Read More
EFCC ta yi alkawarin lada har kashi 5% ga masu tona asirin dukiyar Najeriya
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Aug 27, 2026

EFCC ta yi alkawarin lada har kashi 5% ga masu tona asirin dukiyar Najeriya

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Najeriya (EFCC) ta ce mutanen da suka bayar da sahihan bayanai da za su taimaka wajen gano dukiyar Najeriya d...

azubairu
Read More
Gwamnati ta umarci a sake kwangilolin hanyoyin Benin-Asaba
Babban Labari, Labaran gida Aug 26, 2026

Gwamnati ta umarci a sake kwangilolin hanyoyin Benin-Asaba

Gwamnatin Tarayya ta ce za ta sake duba kwangilolin hanyoyin da aka bai wa kamfanoni a matsayin rangwame, sakamakon matsanancin cunkoso da kuma lalace...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Yaba Wa Hausawa Kan Gudunmawarsu Ga Haɗin Kan Najeriya
Babban Labari, Labaran gida Aug 26, 2026

Tinubu Ya Yaba Wa Hausawa Kan Gudunmawarsu Ga Haɗin Kan Najeriya

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya yaba wa al’ummar Hausawa bisa muhimmiyar rawar da suke takawa wajen ƙarfafa haɗin kai da bunƙasa Najeriy...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Yi Allah-wadai Kan Sace Mutane  A Neja, Ya Ba Da Umarnin cikin gaggawa domin kuɓutar da mutanen da aka sace
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Aug 26, 2026

Tinubu Ya Yi Allah-wadai Kan Sace Mutane A Neja, Ya Ba Da Umarnin cikin gaggawa domin kuɓutar da mutanen da aka sace

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci Rundunar Sojin Najeriya, ’Yan Sandan Najeriya, Hukumar DSS da sauran hukumomin tsaro da leƙen asiri da a...

azubairu
Read More
JAMB Ta Bude Damar Saka Sakamakon O’Level Daga Gida
Kasuwanci, Labaran gida Aug 25, 2026

JAMB Ta Bude Damar Saka Sakamakon O’Level Daga Gida

Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Jami’o’i ta Najeriya, JAMB, ta bullo da sabon tsarin da zai bai wa ɗalibai damar tantancewa da kuma loda sakamakon...

azubairu
Read More
Oluremi Tinubu Ta Bukaci ’Yan Najeriya Su Rungumi Zaman Lafiya da Tausayi a Maulidi
Labaran gida Aug 25, 2026

Oluremi Tinubu Ta Bukaci ’Yan Najeriya Su Rungumi Zaman Lafiya da Tausayi a Maulidi

Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya, Oluremi Tinubu, ta buƙaci Musulman ƙasar da su yi koyi da rayuwa da koyarwar Annabi Muhammad (S.A.W) yayin da su...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!