YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

Taʻ ammali da miyagun kwayoyi na da alhakin kusan kashi 80 cikin 100 na matsalolin tsaro da jihar sokoto ke fuskanta – Gwamna Ahmed Aliyu
Babban Labari Jun 26, 2026

Taʻ ammali da miyagun kwayoyi na da alhakin kusan kashi 80 cikin 100 na matsalolin tsaro da jihar sokoto ke fuskanta – Gwamna Ahmed Aliyu

Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu, ya bayyana cewa TaÊ» ammali da miyagun kwayoyi na da alhakin kusan kashi 80 cikin 100 na matsalolin tsaro da jihar k...

Adamu Abdullahi
Read More
Cibiyar Gyaran Hali ta Kiru a Jihar Kano ta nemi hadin kan masu ruwa da tsaki wajen kare matasa daga illolin shan miyagun ƙwayoyi
Babban Labari Jun 26, 2026

Cibiyar Gyaran Hali ta Kiru a Jihar Kano ta nemi hadin kan masu ruwa da tsaki wajen kare matasa daga illolin shan miyagun ƙwayoyi

Cibiyar Gyaran Hali ta Kiru a Jihar Kano ta yi kira ga iyaye, shugabannin al’umma, malamai da sauran masu ruwa da tsaki da su haɗa kai wajen kare m...

Adamu Abdullahi
Read More
Kasar Ireland ta bude damar Karatun Digiri na biyu kyauta( schooler ship) ga Yan Najeriya da ghana
Babban Labari Jun 26, 2026

Kasar Ireland ta bude damar Karatun Digiri na biyu kyauta( schooler ship) ga Yan Najeriya da ghana

Ofishin Jakadancin ƙasar Ireland da ke Najeriya ya sanar da cewa za a fara karɓar buƙatun shiga Shirin Ireland Fellows Programme na shekarar 2026 d...

Adamu Abdullahi
Read More
An Ceto Mutum 10 Bayan Ruftawar Wani Gini a Legas
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 25, 2026

An Ceto Mutum 10 Bayan Ruftawar Wani Gini a Legas

Akalla mutum 10 ne aka ceto da ransu bayan wani ginin bene ya rufta a jihar Legas da ke kudu maso yammacin Najeriya.Lamarin ya faru ne a kan titin Old...

azubairu
Read More
Gwamnan Kano Ya Kafa Kwamitin Musamman Don Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 25, 2026

Gwamnan Kano Ya Kafa Kwamitin Musamman Don Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da kafa wani kwamiti na musamman domin Æ™arfafa yaÆ™i da shaye-shaye da safarar miyagun Æ™wayoyi a faÉ...

azubairu
Read More
Mutane 32 ne suka rasu yayin da Sama da 700 suka jikkata sakamakon girgizar kasa Venezuela
Babban Labari Jun 25, 2026

Mutane 32 ne suka rasu yayin da Sama da 700 suka jikkata sakamakon girgizar kasa Venezuela

Girgizar ƙasa mai ƙarfi ta yi sanadin mutuwar mutane 32 a VenezuelaMutane 32 sun mutu yayin da wasu fiye da 700 suka jikkata sakamakon wasu tagwayen...

Adamu Abdullahi
Read More
Babbar kotun tarayya ta umarci INECT ta jaddada rajistar Jam'iyar CDA
Babban Labari Jun 25, 2026

Babbar kotun tarayya ta umarci INECT ta jaddada rajistar Jam'iyar CDA

Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) da ta yi wa jam’iyyar Citizens Democratic Alliance (CDA) ri...

Adamu Abdullahi
Read More
Ƙungiyar Likitoci ta Médecins Sans Frontières (MSF) ta yi gargaɗin cewa matsalar tamowa na ci gaba da barazana ga rayuwar dubban yara
Babban Labari, Labaran gida, Lafiya Jun 25, 2026

Ƙungiyar Likitoci ta Médecins Sans Frontières (MSF) ta yi gargaɗin cewa matsalar tamowa na ci gaba da barazana ga rayuwar dubban yara

Ƙungiyar Likitoci ta Médecins Sans Frontières (MSF) ta yi gargaɗin cewa matsalar tamowa na ci gaba da barazana ga rayuwar dubban yara a jihar Kebb...

azubairu
Read More
yan bindiga sun kai hari a ƙauyen Kuda-Kuda da ke Ƙaramar Hukumar Goronyo a Jihar Sokoto
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 25, 2026

yan bindiga sun kai hari a ƙauyen Kuda-Kuda da ke Ƙaramar Hukumar Goronyo a Jihar Sokoto

Wasu 'yan bindiga sun kai hari a ƙauyen Kuda-Kuda da ke Ƙaramar Hukumar Goronyo a Jihar Sokoto, inda suka kashe babban limamin ƙauyen, Liman Audu, ...

azubairu
Read More
Kafa yan sandan jihohi zai taimaka wa jihohi wajen kare al’ummarsu yadda ya kamata, musamman Kiristocin da ake tsanantawa cewar dan majalisar Amurka
Babban Labari Jun 25, 2026

Kafa yan sandan jihohi zai taimaka wa jihohi wajen kare al’ummarsu yadda ya kamata, musamman Kiristocin da ake tsanantawa cewar dan majalisar Amurka

 Dan majalisar dokokin Amurka, Riley Moore, ya yi maraba da amincewar Majalisar Dattawan Najeriya da Kudirin Gyaran Kundin Tsarin Mulki da ke nem...

Adamu Abdullahi
Read More
Amurka sun sanar da samar da wata allurar rigakafin cutar Ebola
Babban Labari, Labaran Ketare, Lafiya Jun 24, 2026

Amurka sun sanar da samar da wata allurar rigakafin cutar Ebola

Jami’an Amurka sun sanar da samar da wata allurar rigakafin cutar Ebola ta gwaji yayin da ake ci gaba da fama da ɓarkewar cutar a Jamhuriyar Dimokr...

azubairu
Read More
Majalisar Dattawan Najeriya za ta fara muhawara a yau Laraba kan wani muhimmin kudirin doka da ke neman samar da rundunonin ‘yansandan jihohi
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 24, 2026

Majalisar Dattawan Najeriya za ta fara muhawara a yau Laraba kan wani muhimmin kudirin doka da ke neman samar da rundunonin ‘yansandan jihohi

MAJALISAR NAJERIYA ZA TA FARA MUHAWARA KAN KUDIRIN KAFAR ‘YANSANDAN JIHOHIAna sa ran Majalisar Dattawan Najeriya za ta fara muhawara a yau Laraba ka...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!