YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 312 articles

FIFA Ta Fara Bincike Kan Rikicin Da Ya Biyo Bayan Wasan Ƙarshe Na Kofin Duniya
Labaran Ketare, Wassani Jul 22, 2026

FIFA Ta Fara Bincike Kan Rikicin Da Ya Biyo Bayan Wasan Ƙarshe Na Kofin Duniya

Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Duniya (FIFA) ta sanar da fara bincike kan rikicin da ya biyo bayan wasan ƙarshe na gasar cin Kofin Duniya.Hukumar ta ce ta...

azubairu
Read More
Macron Ya Yaba Da Dokar Hana Ƙananan Yara Amfani Da Kafafen Sada Zumunta A Faransa
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 22, 2026

Macron Ya Yaba Da Dokar Hana Ƙananan Yara Amfani Da Kafafen Sada Zumunta A Faransa

Shugaban Faransa, Emmanuel Macron, ya yaba da amincewar Majalisar Dokokin ƙasar da wata doka da za ta hana yara masu ƙasa da shekara 15 amfani da ka...

azubairu
Read More
Kotu A Ghana Ta Daure Wani Matashi Kan Yunƙurin Satar Motar 'Yan Sanda
Babban Labari, Labaran Ketare, Tsaro Jul 22, 2026

Kotu A Ghana Ta Daure Wani Matashi Kan Yunƙurin Satar Motar 'Yan Sanda

Wata kotu a Ghana ta yanke wa wani matashi mai shekara 26, Ebenezer Frimpong, hukuncin ɗaurin wata ɗaya a gidan yari bayan samunsa da laifin yunƙur...

azubairu
Read More
Farashin Ɗanyen Mai Ya Ƙaru Sakamakon Fargabar Rikicin Gabas ta Tsakiya
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 22, 2026

Farashin Ɗanyen Mai Ya Ƙaru Sakamakon Fargabar Rikicin Gabas ta Tsakiya

Farashin ɗanyen mai na ci gaba da ƙaruwa a kasuwannin duniya yayin da rikici ke ƙara tsananta a yankin Gabas ta Tsakiya.A yau Talata, farashin mai ...

azubairu
Read More
Iran Ta Yi Iƙirarin Kashe Sojojin Amurka A Hari Da Ta Kai Jordan
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 21, 2026

Iran Ta Yi Iƙirarin Kashe Sojojin Amurka A Hari Da Ta Kai Jordan

Rundunar Juyin Juya Halin Iran (IRGC) ta yi iƙirarin cewa harin da ta kai kan wani sansanin da sojojin Amurka ke amfani da shi a yankin Rukban na ƙa...

azubairu
Read More
Cutar Ebola Ta Bazu Zuwa Yankuna 47 A Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo
Labaran Ketare, Lafiya Jul 21, 2026

Cutar Ebola Ta Bazu Zuwa Yankuna 47 A Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo

Cutar Ebola da ke ɓulla a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo ta bazu zuwa yankunan kiwon lafiya 47 da ke faɗin larduna biyar na Adja a lardin Ituri, a...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Bukaci ECOWAS Ta Ɗauki Mataki Kan Hare-haren Ƙyamar Baƙi A Afirka Ta Kudu
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare Jul 21, 2026

Tinubu Ya Bukaci ECOWAS Ta Ɗauki Mataki Kan Hare-haren Ƙyamar Baƙi A Afirka Ta Kudu

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci ƙasashen da ke ƙarƙashin Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Yammacin Afirka (ECOWAS) su haɗa ...

azubairu
Read More
Qatar Ta Nemi Majalisar Dinkin Duniya Ta Ɗora Alhakin Hare-Hare Kan Iran
Labaran Ketare Jul 21, 2026

Qatar Ta Nemi Majalisar Dinkin Duniya Ta Ɗora Alhakin Hare-Hare Kan Iran

Gwamnatin Qatar ta miƙa wa Majalisar Ɗinkin Duniya da Kwamitin Tsaro wasiƙu inda ta dora cikakken alhakin hare-haren da aka kai kan ƙasarta a kan ...

azubairu
Read More
An Kama Mutane 19 Kan Zargin Safarar Jarirai Zuwa Ƙasashen Waje A Indonesia
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 21, 2026

An Kama Mutane 19 Kan Zargin Safarar Jarirai Zuwa Ƙasashen Waje A Indonesia

Mahukunta a Indonesia sun kama mutane 19 da ake zargi da hannu a safarar jarirai kusan 34 zuwa ƙasashen waje, lamarin da ya sake jawo hankali kan mat...

azubairu
Read More
Sojojin Amurka uku sun mutu a hare-haren da ake dangantawa da Iran – CENTCOM
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 20, 2026

Sojojin Amurka uku sun mutu a hare-haren da ake dangantawa da Iran – CENTCOM

Rundunar Sojin Amurka ta Tsakiya (CENTCOM) ta sanar da cewa sojojinta uku sun mutu cikin kwanaki biyu sakamakon hare-haren da ake dangantawa da Iran, ...

azubairu
Read More
An kashe limamin Juma’a na Sunni a Mirjaveh na Iran
Labaran Ketare Jul 20, 2026

An kashe limamin Juma’a na Sunni a Mirjaveh na Iran

'Yan sandan lardin Sistan da Baluchistan na Iran sun sanar da cewa wasu 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kashe Malam Maulvi Mohammad Anwar R...

azubairu
Read More
Andy Burnham ya zama sabon Firaministan Birtaniya
Labaran Ketare Jul 20, 2026

Andy Burnham ya zama sabon Firaministan Birtaniya

Andy Burnham ya zama sabon Firaministan Birtaniya bayan ganawarsa da Sarki Charles na Uku a Fadar Buckingham, inda Sarkin ya ba shi umarnin kafa sabuw...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!