YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 446 articles

Maulidi: Tinubu ya buƙaci ’yan Najeriya su dage da addu’o’in neman zaman lafiya
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare Aug 25, 2026

Maulidi: Tinubu ya buƙaci ’yan Najeriya su dage da addu’o’in neman zaman lafiya

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci ’yan ƙasar da su ƙara dagewa wajen yin addu’o’i domin samun mafita ga matsalolin tsaro da sau...

azubairu
Read More
Sheikh Jingir ya buƙaci Tinubu ya yi adalci ga Musulmi da Kiristoci
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa Aug 24, 2026

Sheikh Jingir ya buƙaci Tinubu ya yi adalci ga Musulmi da Kiristoci

Shugaban Ƙungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa’ikamatis Sunnah (JIBWIS), reshen Jos, Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya buƙaci Shugaban Najeriya, Bo...

azubairu
Read More
Gwajin DNA: Kashi 23.6% na gwaje-gwajen tantance uba sun nuna rashin dacewar uba na halitta
Babban Labari, Labaran gida Aug 24, 2026

Gwajin DNA: Kashi 23.6% na gwaje-gwajen tantance uba sun nuna rashin dacewar uba na halitta

Wani kamfanin gwajin DNA mai zaman kansa a Najeriya, Smart DNA Nigeria, ya ce kashi 23.6 cikin 100 na gwaje-gwajen tantance uba da ya gudanar a shekar...

azubairu
Read More
Zan tabbatar da cewa kowane yaro a jihar ya samu damar zuwa makaranta - Gwamna Jihar Jigawa
Labaran gida Aug 23, 2026

Zan tabbatar da cewa kowane yaro a jihar ya samu damar zuwa makaranta - Gwamna Jihar Jigawa

Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya ce gwamnatinsa za ta tabbatar da cewa kowane yaro a jihar ya samu damar zuwa makaranta.Namadi, ya bayyana...

Adamu Abdullahi
Read More
Jihar Imo Ta Yi Tiyatar Mutum-Mutumi Ta Farko a Najeriya
Labaran gida, Lafiya Aug 22, 2026

Jihar Imo Ta Yi Tiyatar Mutum-Mutumi Ta Farko a Najeriya

Jihar Imo ta samu gagarumar nasara a fannin kiwon lafiya, bayan da aka kammala tiyatar da aka yi da taimakon na’urar mutum-mutumi a karon farko a Sp...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Taya Maryam Dan’Azumi Murnar Lashe Gasar Alƙur’ani ta Duniya
Babban Labari, Labaran gida Aug 22, 2026

Tinubu Ya Taya Maryam Dan’Azumi Murnar Lashe Gasar Alƙur’ani ta Duniya

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya Maryam Ibrahim Dan’Azumi, ’yar asalin Jihar Gombe, murnar lashe gasar musabakar Alƙur’ani ta duniya ta...

azubairu
Read More
Sama da Mutum 100 Sun Bace Bayan Hare-haren ’Yan Bindiga a Neja
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Aug 22, 2026

Sama da Mutum 100 Sun Bace Bayan Hare-haren ’Yan Bindiga a Neja

Sama da mutum 100 ne ake zargin an sace bayan wasu hare-haren da ’yan bindiga suka kai wasu kauyuka da dama a ƙaramar hukumar Borgu ta jihar Neja, ...

azubairu
Read More
Gwamnatin tarayya ta ayyana Talata a matsayin ranar hutun Maulidi
Babban Labari, Labaran gida Aug 21, 2026

Gwamnatin tarayya ta ayyana Talata a matsayin ranar hutun Maulidi

Gwamnatin Tarayya ta ayyana Talata, 25 ga Agusta, 2026, a matsayin ranar hutun ƙasa domin bikin Maulidin Annabi Muhammad (SAW).Ministan Harkokin Ciki...

azubairu
Read More
IGP ya gargadi ’yan siyasa kan amfani da matasa wajen tayar da rikici
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Aug 21, 2026

IGP ya gargadi ’yan siyasa kan amfani da matasa wajen tayar da rikici

Sufeto-Janar na ’Yan Sandan Najeriya, Tunji Disu, ya gargadi ’yan siyasa da su guji ɗaukar matasa ko ba su makamai domin amfani da su wajen kai w...

azubairu
Read More
EFCC ta janye karar da ta shigar kan Maryam Shehu bisa zargin bata suna
Labaran gida, Tsaro Aug 21, 2026

EFCC ta janye karar da ta shigar kan Maryam Shehu bisa zargin bata suna

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Najeriya (EFCC) ta janye karar da ta shigar kan Maryam Isah Shehu da Abubakar Shuraim Abdulhamad, waɗanda ak...

azubairu
Read More
Mutum 48 sun mutu a hatsarin kwale-kwale a Sokoto
Babban Labari, Labaran gida Aug 21, 2026

Mutum 48 sun mutu a hatsarin kwale-kwale a Sokoto

Kimanin mutane 48 ne suka rasa rayukansu, yayin da ake ci gaba da neman wasu yara 12 da suka ɓace bayan wani kwale-kwale ya kife a yankin Goronyo da ...

azubairu
Read More
Iyayen yaran da aka sace a Borno sun yi zanga-zanga
Babban Labari, Labaran gida Aug 21, 2026

Iyayen yaran da aka sace a Borno sun yi zanga-zanga

Iyayen yaran da aka sace a jihar Borno sun gudanar da zanga-zanga a garin Uba ranar Alhamis, domin neman gwamnatin Najeriya ta gaggauta ceto kusan yar...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!