YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 59 articles

MDD TA CE ANA AMFANI DA CIN ZARAFI A MATSAYIN MAKAMIN YAƘI A RIKICIN SUDAN
Lafiya Jun 23, 2026

MDD TA CE ANA AMFANI DA CIN ZARAFI A MATSAYIN MAKAMIN YAƘI A RIKICIN SUDAN

Majalisar Ɗinkin Duniya ta bayyana cewa ana amfani da cin zarafi na jima'i a matsayin makamin yaƙi a rikicin Sudan, inda ta ce adadin lokutan da aka...

azubairu
Read More
MDD ta ye Gargadi Kan pillar core Tallafin Hiv da Amurka Ta yi wa Afrirka to Kudu
Lafiya Jun 23, 2026

MDD ta ye Gargadi Kan pillar core Tallafin Hiv da Amurka Ta yi wa Afrirka to Kudu

Shugabar Hukumar UNAIDS ta Majalisar Ɗinkin Duniya, Winnie Byanyima, ta yi gargaɗin cewa janye tallafin yaƙi da cutar HIV da Amurka ta yi wa Afirka...

azubairu
Read More
Gwamnatin Kano ta rufe Makarantun koyar da harkokin Lafiya na  IBN SINA College of Health Science and Technology da ke Dakata da kuma Life Line College of Health Science and Technology da ke titin bela.
Lafiya Jun 23, 2026

Gwamnatin Kano ta rufe Makarantun koyar da harkokin Lafiya na IBN SINA College of Health Science and Technology da ke Dakata da kuma Life Line College of Health Science and Technology da ke titin bela.

Gwamnatin Jihar Kano ta rufe makarantun koyar da harkokin lafiya na IBN SINA College of Health Science and Technology da ke Dakata Kawaji kusa da...

Adamu Abdullahi
Read More
Ma'aikatar kula da lafiya a matakin farko ta jijar kano, ta dakatar da dukan sugabannin masu aikin Rigakafi da aka tura Hotoron Arewa
Babban Labari, Lafiya Jun 22, 2026

Ma'aikatar kula da lafiya a matakin farko ta jijar kano, ta dakatar da dukan sugabannin masu aikin Rigakafi da aka tura Hotoron Arewa

Ma’aikatar Kula da Lafiyar Matakin Farko ta Jihar Kano (KSPHCMB) ta amince da wasu muhimman matakai domin ƙarfafa ingancin ayyukan rigakafi, tabbat...

Adamu Abdullahi
Read More
Cutar Ebola ta kashe mutane 200 inda Sama da mutane 900 suka kamu a Afrika
Lafiya Jun 21, 2026

Cutar Ebola ta kashe mutane 200 inda Sama da mutane 900 suka kamu a Afrika

Cutar Ebola cikin Yan kwanaki ta yi ajalin mutane sama da 200, tare da kama jimillar mutane sama da 900, a cikin ƙasashen gabashin Afrika musamman Ja...

Adamu Abdullahi
Read More
Hukumar Lafiya a matakin farko Haɗin gwiwa da shugabanin Kananun hukumomin kano sun fito da wani Daftari mai matakai shida na inganta kiwon Lafiya a jihar kano
Lafiya Jun 20, 2026

Hukumar Lafiya a matakin farko Haɗin gwiwa da shugabanin Kananun hukumomin kano sun fito da wani Daftari mai matakai shida na inganta kiwon Lafiya a jihar kano

Hukumar Kula da Lafiya ta Matakin Farko ta Jihar Kano (KSPHCMB) tare da Shugabannin Kananan Hukumomi 44 na jihar sun amince da wani daftarin tsarin ai...

Adamu Abdullahi
Read More
Sama da mutum dubu Goma sha uku 13 masu fama da cutar amosanin jini ne ke amfana da kulawa da magani kyauta a karkashin cibiyar Abba Care Sickle Cell Diseases Centre a Jihar Kano.
Lafiya Jun 20, 2026

Sama da mutum dubu Goma sha uku 13 masu fama da cutar amosanin jini ne ke amfana da kulawa da magani kyauta a karkashin cibiyar Abba Care Sickle Cell Diseases Centre a Jihar Kano.

Sama da mutum dubu Goma sha uku 13 masu fama da cutar amosanin jini ne ke amfana da kulawa da magani kyauta a karkashin cibiyar Abba Care Sickle Cell ...

Adamu Abdullahi
Read More
Isra'ila Ta Kara Karfafa Hadin Gwiwa da Najeriya a fannin Noma da Kiwon Lafiya
Babban Labari, Lafiya Jun 09, 2026

Isra'ila Ta Kara Karfafa Hadin Gwiwa da Najeriya a fannin Noma da Kiwon Lafiya

Kasar Isra’ila ta ce tana ci gaba da karfafa hadin gwiwa da Najeriya a bangaren noma, inda manoman Najeriya ke amfana da iri da sabbin fasahohin nom...

Sultan Bello
Read More
WHO Ta Ce Ana Samun Nasara a Yaƙi da Ebola a DR Congo
Babban Labari, Labaran Ketare, Lafiya Jun 04, 2026

WHO Ta Ce Ana Samun Nasara a Yaƙi da Ebola a DR Congo

Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya bayyana cewa adadin mutanen da ake zargin sun kamu da cutar Ebola a Jamhuriyar...

azubairu
Read More
Majalisar Ɗinkin Duniya Ta Yi Gargaɗin Tsananin Yanayin Zafi a Bana
Babban Labari, Labaran Ketare, Lafiya Jun 02, 2026

Majalisar Ɗinkin Duniya Ta Yi Gargaɗin Tsananin Yanayin Zafi a Bana

Sakatare Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya, Antonio Guterres, ya yi kira ga ƙasashen duniya da su ɗauki matsalar tsananin yanayin zafi da muhimmanci...

azubairu
Read More
Yayin Da Ebola Ke Ƙara Ƙamari, Shugaban WHO Ya Ziyarci Cibiyar Jinya
Labaran Ketare, Lafiya Jun 02, 2026

Yayin Da Ebola Ke Ƙara Ƙamari, Shugaban WHO Ya Ziyarci Cibiyar Jinya

Shugaban WHO Ya Ziyarci Yankin da Ebola Ta Fi Kamari a DRCShugaban Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya kai ziyara gabashin ...

azubairu
Read More
Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya zai kai ziyara gabashin Congo saboda Ebola
Babban Labari, Lafiya May 30, 2026

Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya zai kai ziyara gabashin Congo saboda Ebola

Ziyarar Dakta Tedros Adhanom Ghebreyesus na nuna muhimmancin da Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ke bai wa yaƙi da cutar Ebola a yankunan da suka fi fu...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!