YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 59 articles

MDD: Hare-haren Jirage Marasa Matuƙa Sun Kashe Ƙananan Yara 330 A Sudan Cikin Watanni Shida
Lafiya Jul 07, 2026

MDD: Hare-haren Jirage Marasa Matuƙa Sun Kashe Ƙananan Yara 330 A Sudan Cikin Watanni Shida

Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) ta bayyana cewa hare-haren jirage marasa matuƙa a Sudan sun yi sanadin mutuwar ƙananan yara 330 a cikin watanni shida...

azubairu
Read More
Gwamnatin tarayya ta samar da kayan haihuwa a asibitocin Jihar jigawa na kimanin Naira Biliyan 10
Lafiya Jul 04, 2026

Gwamnatin tarayya ta samar da kayan haihuwa a asibitocin Jihar jigawa na kimanin Naira Biliyan 10

Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da rabon kayayyakin kula da mata masu juna biyu da jarirai a lokacin gaggawa, da kayan haihuwa da magunguna na kimanin N...

Adamu Abdullahi
Read More
An Fara Gwajin Sabon Maganin Ebola a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo
Lafiya Jul 03, 2026

An Fara Gwajin Sabon Maganin Ebola a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo

Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta sanar da fara gwajin wani sabon magani da ake fatan zai taimaka wajen yaƙi da nau'in ƙwayar cutar Ebola mai suna B...

azubairu
Read More
Gwamnatin Kano ta kaddamar da  rabon maganin sama da miliyan 2.9M ga yara dake kananun hukumomi 36 karkashin Shirin SARMAAN II zagaye na uku
Lafiya Jul 03, 2026

Gwamnatin Kano ta kaddamar da rabon maganin sama da miliyan 2.9M ga yara dake kananun hukumomi 36 karkashin Shirin SARMAAN II zagaye na uku

Gwmanatin kano ta jaddada kudurin na Cigaba da inganta kula lafiyar yara ta hanayar raba magunguna ga kana nan yara a kananun hukumomi 36Kwamishinan L...

Adamu Abdullahi
Read More
Alamomin Farko na Cutar HIV da Ya Kamata a Sani
Lafiya Jul 01, 2026

Alamomin Farko na Cutar HIV da Ya Kamata a Sani

Masana lafiya sun bayyana cewa mafi yawan mutanen da suka kamu da cutar HIV kan fara nuna alamomi masu kama da na mura cikin makonni biyu zuwa shida b...

azubairu
Read More
Jihohin Najeriya da Suka Fi Samun Sabbin Masu Dauke da HIV a 2025
Lafiya Jul 01, 2026

Jihohin Najeriya da Suka Fi Samun Sabbin Masu Dauke da HIV a 2025

Rahoton "The State of the Health Nation Report 2025" da Ma'aikatar Lafiya da Walwalar Jama'a ta Najeriya ta fitar ya nuna cewa an samu sabbin masu ɗa...

azubairu
Read More
Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Kira da a Ƙara Kai Agaji ga Venezuela Bayan Girgizar Ƙasa
Labaran Ketare, Lafiya Jun 30, 2026

Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Kira da a Ƙara Kai Agaji ga Venezuela Bayan Girgizar Ƙasa

Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa mutane da dama a Venezuela na buƙatar agajin gaggawa, musamman abinci da matsuguni, bayan girgizar ƙasa da t...

azubairu
Read More
Ana Gudanar da Aikin Tsaftar Muhalli na Ƙarshen Wata a Jihohin Arewa
Labaran gida, Lafiya Jun 27, 2026

Ana Gudanar da Aikin Tsaftar Muhalli na Ƙarshen Wata a Jihohin Arewa

Ana gudanar da aikin tsaftar muhalli na ƙarshen wata a yau Asabar a jihohi da dama na Arewacin Najeriya, inda gwamnatocin jihohi suka dakatar da zirg...

azubairu
Read More
Gwamnatin Kebbi Ta Musanta Rahoton MSF Kan Mutuwar Yara Sakamakon Tamowa
Babban Labari, Labaran gida, Lafiya Jun 26, 2026

Gwamnatin Kebbi Ta Musanta Rahoton MSF Kan Mutuwar Yara Sakamakon Tamowa

Gwamnatin Jihar Kebbi ta yi watsi da rahoton da ƙungiyar **Médecins Sans Frontières (MSF) ta fitar, wanda ya yi iƙirarin cewa ana samun mace-macen...

azubairu
Read More
Ƙungiyar Likitoci ta Médecins Sans Frontières (MSF) ta yi gargaɗin cewa matsalar tamowa na ci gaba da barazana ga rayuwar dubban yara
Babban Labari, Labaran gida, Lafiya Jun 25, 2026

Ƙungiyar Likitoci ta Médecins Sans Frontières (MSF) ta yi gargaɗin cewa matsalar tamowa na ci gaba da barazana ga rayuwar dubban yara

Ƙungiyar Likitoci ta Médecins Sans Frontières (MSF) ta yi gargaɗin cewa matsalar tamowa na ci gaba da barazana ga rayuwar dubban yara a jihar Kebb...

azubairu
Read More
Amurka sun sanar da samar da wata allurar rigakafin cutar Ebola
Babban Labari, Labaran Ketare, Lafiya Jun 24, 2026

Amurka sun sanar da samar da wata allurar rigakafin cutar Ebola

Jami’an Amurka sun sanar da samar da wata allurar rigakafin cutar Ebola ta gwaji yayin da ake ci gaba da fama da ɓarkewar cutar a Jamhuriyar Dimokr...

azubairu
Read More
Faransa ta sanar da cutar Ebola a ƙasar
Babban Labari, Lafiya Jun 24, 2026

Faransa ta sanar da cutar Ebola a ƙasar

Faransa ta sanar da tabbatar da ɓullar cutar Ebola a ƙasar bayan wani likita da ya dawo daga aikin jin ƙai a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo (DR C...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!