YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 195 articles

Operation FANSAN YAMMA  sun kashe wani babban mataimakin shugaban 'yan ta'adda tare da kwato bindigogi a  jihar Katsina
Tsaro Aug 30, 2026

Operation FANSAN YAMMA sun kashe wani babban mataimakin shugaban 'yan ta'adda tare da kwato bindigogi a jihar Katsina

Dakarun rundunar hadin gwiwa ta Arewa maso Yamma, karkashin Operation FANSAN YAMMA, sun yi nasarar ajalin wani babban mataimakin shugaban 'yan ta'adda...

Adamu Abdullahi
Read More
’Yan Sandan Jigawa sun ƙwato shanu, babura da wasu kayayyaki a samame da suka gudanar a sassan jihar
Tsaro Aug 30, 2026

’Yan Sandan Jigawa sun ƙwato shanu, babura da wasu kayayyaki a samame da suka gudanar a sassan jihar

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Jigawa ta kama mutane 17 kan zargin aikata laifuka daban-daban, tare da ƙwato shanu, babura da wasu kayayyaki a samame d...

Adamu Abdullahi
Read More
Yadda Yan bindiga suka save Sarkin Noman Kano Alhaji Yusuf Nadabo tare da kashe mutane uku a Chiromawa
Tsaro Aug 30, 2026

Yadda Yan bindiga suka save Sarkin Noman Kano Alhaji Yusuf Nadabo tare da kashe mutane uku a Chiromawa

’Yan bindiga sun kashe mutane uku, sun raunata biyar tare da sace Sarkin Noman Jihar Kano, Alhaji Yusuf Nadabo Chiromawa, a wani hari da suka kai ga...

Adamu Abdullahi
Read More
IGP Ya Tura Babban Jami’in ’Yan Sanda Neja Domin Jagorantar Aikin Ceto Masu Ibada
Babban Labari, Tsaro Aug 29, 2026

IGP Ya Tura Babban Jami’in ’Yan Sanda Neja Domin Jagorantar Aikin Ceto Masu Ibada

Sufeto-Janar na ’Yan Sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya tura Mataimakin Sufeto-Janar na ’Yan Sandan da ke kula da Shiyya ta 7, Victor Olaiya, zuwa...

azubairu
Read More
Amurka Na Shirin Janye Sojoji Kimanin 200 Daga Najeriya
Labaran gida, Labaran Ketare, Tsaro Aug 29, 2026

Amurka Na Shirin Janye Sojoji Kimanin 200 Daga Najeriya

Ma’aikatar Tsaron Amurka, Pentagon, na shirin janye kimanin sojojin Amurka 200 daga Najeriya, watanni bayan tura su kasar domin taimakawa wajen yaki...

azubairu
Read More
EFCC ta yi alkawarin lada har kashi 5% ga masu tona asirin dukiyar Najeriya
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Aug 27, 2026

EFCC ta yi alkawarin lada har kashi 5% ga masu tona asirin dukiyar Najeriya

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Najeriya (EFCC) ta ce mutanen da suka bayar da sahihan bayanai da za su taimaka wajen gano dukiyar Najeriya d...

azubairu
Read More
Sojojin sun hallaka yan ta'adda 6 tare da kwato shanun da aka sace a Lakwaya da ke Ƙaramar Hukumar Gwarzo a nan Kano.
Tsaro Aug 26, 2026

Sojojin sun hallaka yan ta'adda 6 tare da kwato shanun da aka sace a Lakwaya da ke Ƙaramar Hukumar Gwarzo a nan Kano.

ojojin sun hallaka yan ta'adda 6 tare da kwato shanun da aka sace a Lakwaya da ke Ƙaramar Hukumar Gwarzo a nan Kano. Wannan na cikin sanarwar da...

Adamu Abdullahi
Read More
Mutane 27 Sun Mutu a Sabon Rikici a Kordofan ta Kudu
Babban Labari, Tsaro Aug 26, 2026

Mutane 27 Sun Mutu a Sabon Rikici a Kordofan ta Kudu

Aƙalla mutum 27, ciki har da yara huɗu, ne suka mutu sakamakon sabon rikicin da ya ɓarke a jihar Kordofan ta Kudu da ke Sudan.Rahotanni sun ce hare...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Yi Allah-wadai Kan Sace Mutane  A Neja, Ya Ba Da Umarnin cikin gaggawa domin kuɓutar da mutanen da aka sace
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Aug 26, 2026

Tinubu Ya Yi Allah-wadai Kan Sace Mutane A Neja, Ya Ba Da Umarnin cikin gaggawa domin kuɓutar da mutanen da aka sace

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci Rundunar Sojin Najeriya, ’Yan Sandan Najeriya, Hukumar DSS da sauran hukumomin tsaro da leƙen asiri da a...

azubairu
Read More
Rundunar ’Yan Sandan Nasarawa Ta Gargadi Jam’iyyun Siyasa Kan Tashin Hankali
Babban Labari, Siyasa, Tsaro Aug 25, 2026

Rundunar ’Yan Sandan Nasarawa Ta Gargadi Jam’iyyun Siyasa Kan Tashin Hankali

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Nasarawa ta gargadi jam’iyyun siyasa da su guji duk wani mataki da ka iya kawo cikas ga zaman lafiya ko jefa rayukan ja...

azubairu
Read More
Sama da Mutum 100 Sun Bace Bayan Hare-haren ’Yan Bindiga a Neja
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Aug 22, 2026

Sama da Mutum 100 Sun Bace Bayan Hare-haren ’Yan Bindiga a Neja

Sama da mutum 100 ne ake zargin an sace bayan wasu hare-haren da ’yan bindiga suka kai wasu kauyuka da dama a ƙaramar hukumar Borgu ta jihar Neja, ...

azubairu
Read More
IGP ya gargadi ’yan siyasa kan amfani da matasa wajen tayar da rikici
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Aug 21, 2026

IGP ya gargadi ’yan siyasa kan amfani da matasa wajen tayar da rikici

Sufeto-Janar na ’Yan Sandan Najeriya, Tunji Disu, ya gargadi ’yan siyasa da su guji ɗaukar matasa ko ba su makamai domin amfani da su wajen kai w...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!