YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 446 articles

An Nada Aminu Atiku Sabon Sarkin Zurmi
Labaran gida Sep 07, 2026

An Nada Aminu Atiku Sabon Sarkin Zurmi

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya amince da naɗin Alhaji Aminu Atiku a matsayin sabon Sarkin Zamfaran Zurmi, kuma Sarkin Masarautar Zurmi.Sakata...

azubairu
Read More
NUJ  reshen Kano ta yi tir da harin da aka kai wa ’yan jarida da ke aikin dauko rahoton taron jam’iyyar APC a kano a ranar asaba
Labaran gida Sep 06, 2026

NUJ reshen Kano ta yi tir da harin da aka kai wa ’yan jarida da ke aikin dauko rahoton taron jam’iyyar APC a kano a ranar asaba

Kungiyar ’Yan Jaridu ta Kasa (NUJ), reshen Jihar Kano, ta yi tir da harin da aka kai wa ’yan jarida da ke aikin dauko rahoton taron jam’iyyar AP...

Adamu Abdullahi
Read More
Sojoji sun ceto mutane 23 daga hannun ’yanbindiga a Zamfara
Labaran gida, Tsaro Sep 05, 2026

Sojoji sun ceto mutane 23 daga hannun ’yanbindiga a Zamfara

Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta ceto mutane 23 da aka yi garkuwa da su, tare da dakile wani yunƙurin sace wasu mutane a yayin samamen da dakarunta s...

azubairu
Read More
Gwamnatin Kano ta kafa kwamiti na musamman domin dakile yaduwar cutar mashako a jihar
Labaran gida Sep 05, 2026

Gwamnatin Kano ta kafa kwamiti na musamman domin dakile yaduwar cutar mashako a jihar

Gwamnatin Jihar Kano ta kaddamar da wani kwamiti na musamman domin daukar matakan gaggawa kan barkewar cutar Mashako a jihar.An kafa kwamitin ne da nu...

Sultan Bello
Read More
Kwamiti na musamman da Gwamnatin Kano ta kata domin bankado musabbabin mutuwar dalibar makarantar St. louis Maimuna Sani ya wanke makarantar kan zargin hannu akan mutuwar dalibar
Labaran gida Sep 05, 2026

Kwamiti na musamman da Gwamnatin Kano ta kata domin bankado musabbabin mutuwar dalibar makarantar St. louis Maimuna Sani ya wanke makarantar kan zargin hannu akan mutuwar dalibar

Kwamitin da gwamnatin Jihar Kano ta kafa domin gudanar da bincike kan musabbabin mutuwar wata dalibar makarantar St. Louis, Maimuna Nihal, ya bayyana ...

Sultan Bello
Read More
Koriya ta Kudu na shirin tura sojoji zuwa mashigin Hormuz
Babban Labari, Labaran gida Sep 04, 2026

Koriya ta Kudu na shirin tura sojoji zuwa mashigin Hormuz

Kafofin yaɗa labarai na Koriya ta Kudu sun ruwaito cewa gwamnatin ƙasar na shirin tura sojoji da kayan aiki domin tallafawa abin da ta kira “’ya...

azubairu
Read More
Gwamnan Plateau Ya Jagoranci Taron Majalisar Tsaro Kan Halin Tsaron Jihar
Babban Labari, Labaran gida Sep 03, 2026

Gwamnan Plateau Ya Jagoranci Taron Majalisar Tsaro Kan Halin Tsaron Jihar

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya jagoranci taron Majalisar Tsaro ta Jihar a ranar Laraba, domin duba halin tsaro a jihar, yayin da rundunar ...

azubairu
Read More
Netanyahu Ya Ce Gwamnatin Iran Za Ta Ruguje Nan Ba Da Jimawa Ba
Babban Labari, Labaran gida Sep 03, 2026

Netanyahu Ya Ce Gwamnatin Iran Za Ta Ruguje Nan Ba Da Jimawa Ba

Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya ce yana da yaƙinin cewa gwamnatin Iran za ta ruguje nan ba da jimawa ba.Netanyahu ya bayyana hakan ne...

azubairu
Read More
Sarkin Gumel Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu Bayan Shekara 46 A Kan Sarauta
Babban Labari, Labaran gida Sep 03, 2026

Sarkin Gumel Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu Bayan Shekara 46 A Kan Sarauta

Sarkin Gumel da ke Jihar Jigawa, Alhaji Ahmed Muhammad Sani, ya rasu bayan shafe shekara 46 yana kan karagar mulkin masarautar.Sakataren Masarautar Gu...

azubairu
Read More
An Lalata Makarantu Fiye da 1,400, An Kashe Malamai 2,295 a Arewa Maso Gabashin Najeriya
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Sep 03, 2026

An Lalata Makarantu Fiye da 1,400, An Kashe Malamai 2,295 a Arewa Maso Gabashin Najeriya

Gwamnatin Jihar Borno ta ce an lalata makarantu fiye da 1,400 a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya, yayin da aka kashe malamai 2,295, sakamakon rikic...

azubairu
Read More
Annobar Mashaƙo Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum 23 a Jihar Filato
Babban Labari, Labaran gida Sep 03, 2026

Annobar Mashaƙo Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum 23 a Jihar Filato

Aƙalla mutum 23 ne suka mutu sakamakon wata annobar da ake zargin cutar mashaƙo ce a jihar Filato da ke tsakiyar Najeriya.Hukumomin lafiya sun ce ka...

azubairu
Read More
Ɓarayin Daji Sun Buƙaci Naira Miliyan 40 Daga Mazauna Wani Gari a Sokoto
Babban Labari, Labaran gida Sep 03, 2026

Ɓarayin Daji Sun Buƙaci Naira Miliyan 40 Daga Mazauna Wani Gari a Sokoto

Rahotanni daga Najeriya na cewa mazauna garin Kebbe, da ke ƙaramar hukumar Kebbe a jihar Sokoto, na fuskantar barazanar tsaro bayan wasu da ake zargi...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!