YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 59 articles

NCDC  tace jihohi 8 ne ke ɗauke da kashi 98 cikin 100 na mutanen da aka tabbatar sun kamu da cutar mashako a  Najeriya
Lafiya Sep 06, 2026

NCDC tace jihohi 8 ne ke ɗauke da kashi 98 cikin 100 na mutanen da aka tabbatar sun kamu da cutar mashako a Najeriya

Hukumar dakile cutuka masu yaɗuwa ta Najeriya NCDC ta fitar da wata sanarwar gargaɗi game da yaɗuwar cutar mashaƙo ta Diphtheria a ƙasar, inda ta...

Adamu Abdullahi
Read More
Karamar Hukumar Funtua ce ke kan gaba a yawan waɗanda ake zargin sun kamu da cutar mashako a Jihar Katsina
Lafiya Aug 31, 2026

Karamar Hukumar Funtua ce ke kan gaba a yawan waɗanda ake zargin sun kamu da cutar mashako a Jihar Katsina

Karamar Hukumar Funtua ce ke kan gaba a yawan waɗanda ake zargin sun kamu da cutar mashako a Jihar Katsina, yayin da rahotannin cutar suka fito daga ...

Adamu Abdullahi
Read More
Kungiyar likitoci ta kasa ta bayyana fargabar ficewar wasu  dalibanta dake daf da kammala karatunsu zuwa kasashen waje
Lafiya Aug 30, 2026

Kungiyar likitoci ta kasa ta bayyana fargabar ficewar wasu dalibanta dake daf da kammala karatunsu zuwa kasashen waje

Kungiyar Likitocin Najeriya (NMA) ta bayyana cewa wasu daliban likitanci na fara shirin barin Najeriya zuwa kasar waje tun kafin su kammala karatunsu,...

Adamu Abdullahi
Read More
Yan Sanda Sun Kama Likitoci Biyu Kan Zargin Safarar Mutane Da Cire Ƙoda A Nasarawa
Labaran gida, Lafiya Aug 29, 2026

Yan Sanda Sun Kama Likitoci Biyu Kan Zargin Safarar Mutane Da Cire Ƙoda A Nasarawa

Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta kama wasu mutane huɗu da ake zargi da hannu a wata ƙungiyar safarar mutane da kuma cire sassan jikin bil’adama ...

azubairu
Read More
Najeriya Za Ta Ƙarfafa Ɗaukar Jini
Lafiya Aug 28, 2026

Najeriya Za Ta Ƙarfafa Ɗaukar Jini

Najeriya na shirin ƙarfafa tsarin ɗaukar da jini, yayin da masu ruwa da tsaki ke nazarin wata sabuwar Manufar Ƙasa kan Jini da aka yi wa kwaskwarim...

azubairu
Read More
Africa CDC Ta Buƙaci Ƙarin Tallafin Kuɗi Domin Yaƙi da Ebola
Babban Labari, Lafiya Aug 26, 2026

Africa CDC Ta Buƙaci Ƙarin Tallafin Kuɗi Domin Yaƙi da Ebola

Shugaban Cibiyar Kula da Cututtuka ta Afirka (Africa CDC), Dr Jean Kaseya, tare da shugabannin ƙasashen Burundi, Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo, Ja...

azubairu
Read More
Yara 50 Sun Mutu Sakamakon Cutar Mashaƙo a Kano
Babban Labari, Lafiya Aug 26, 2026

Yara 50 Sun Mutu Sakamakon Cutar Mashaƙo a Kano

Aƙalla yara 50 ne suka mutu sakamakon ɓarkewar cutar mashaƙo, wato diphtheria, a Jihar Kano da ke arewa maso yammacin Najeriya, a cewar jami’an l...

azubairu
Read More
NICRAT Ta Jinjinawa Tinubu Kan Amincewa Da Gina Cibiyar Binciken Cutar Daji ta Ƙasa
Babban Labari, Lafiya Aug 26, 2026

NICRAT Ta Jinjinawa Tinubu Kan Amincewa Da Gina Cibiyar Binciken Cutar Daji ta Ƙasa

Babban Darakta na National Institute for Cancer Research and Treatment (NICRAT), Farfesa Usman Malami Aliyu, ya yaba wa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinu...

azubairu
Read More
Jihar Imo Ta Yi Tiyatar Mutum-Mutumi Ta Farko a Najeriya
Labaran gida, Lafiya Aug 22, 2026

Jihar Imo Ta Yi Tiyatar Mutum-Mutumi Ta Farko a Najeriya

Jihar Imo ta samu gagarumar nasara a fannin kiwon lafiya, bayan da aka kammala tiyatar da aka yi da taimakon na’urar mutum-mutumi a karon farko a Sp...

azubairu
Read More
EBOLA TA BARAZANA A KWANGO, YARA 180 SUN RASA IYAYENSU
Lafiya Aug 21, 2026

EBOLA TA BARAZANA A KWANGO, YARA 180 SUN RASA IYAYENSU

Wani sabon rahoto daga ƙungiyar Save the Children ya ce aƙalla yara 180 ne suka rasa iyayensu biyu ko kuma waɗanda ke kula da su sakamakon barkewar...

azubairu
Read More
MDD: Kashi 40% na cibiyoyin kiwon lafiya ne ke da ingantattun bandakuna
Babban Labari, Lafiya Aug 18, 2026

MDD: Kashi 40% na cibiyoyin kiwon lafiya ne ke da ingantattun bandakuna

Majalisar Ɗinkin Duniya, MDD, ta ce kashi 40 cikin 100 na cibiyoyin kiwon lafiya a duniya ne kawai ke da muhimman ayyukan tsaftar muhalli, ciki har d...

azubairu
Read More
WHO Ta Yi Gargadin Cewa Annobar Ebola a DRC Na Iya Zarce Ta Yammacin Afirka
Labaran Ketare, Lafiya Aug 13, 2026

WHO Ta Yi Gargadin Cewa Annobar Ebola a DRC Na Iya Zarce Ta Yammacin Afirka

Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), Dr. Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya yi gargadin cewa annobar Ebola da ke ci gaba da yaɗuwa a Jamhuriyar Dimok...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!