YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 195 articles

Mahara Sun Kashe Sama da Mutum 20 a Sabbin Hare-Hare a Zamfara
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jul 23, 2026

Mahara Sun Kashe Sama da Mutum 20 a Sabbin Hare-Hare a Zamfara

Sama da mutum 20 ne suka rasa rayukansu bayan wasu mahara ɗauke da makamai sun kai mummunan hari kan wasu ƙauyuka a jihar Zamfara ranar Laraba.Rahot...

azubairu
Read More
Kotu A Ghana Ta Daure Wani Matashi Kan Yunƙurin Satar Motar 'Yan Sanda
Babban Labari, Labaran Ketare, Tsaro Jul 22, 2026

Kotu A Ghana Ta Daure Wani Matashi Kan Yunƙurin Satar Motar 'Yan Sanda

Wata kotu a Ghana ta yanke wa wani matashi mai shekara 26, Ebenezer Frimpong, hukuncin ɗaurin wata ɗaya a gidan yari bayan samunsa da laifin yunƙur...

azubairu
Read More
ICPC Ta Gurfanar Da Wani Likita Bisa Zargin Ƙirƙirar Rahoton Lafiya Na Bogi
Babban Labari, Tsaro Jul 21, 2026

ICPC Ta Gurfanar Da Wani Likita Bisa Zargin Ƙirƙirar Rahoton Lafiya Na Bogi

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) ta gurfanar da Farfesa Bello Abubakar a gaban kotu bisa zargin ƙirƙirar rahoton lafiya na bogi.A cewar ...

azubairu
Read More
NSCDC Ta Bankado Jami'ar Bogi A Wani Gida Mai Dakuna Uku A Legas
Labaran gida, Tsaro Jul 21, 2026

NSCDC Ta Bankado Jami'ar Bogi A Wani Gida Mai Dakuna Uku A Legas

Hukumar Tsaro da Kare Fararen Hula ta Najeriya (NSCDC) ta bankado wata jami'ar bogi da ke aiki a cikin wani gida mai dakuna uku a yankin Ilado, da ke ...

azubairu
Read More
Kwamishinan 'Yan Sandan FCT Ya Gargadi Jama'a Kan Binciken Wayoyi Ba Bisa Ka'ida Ba
Labaran gida, Tsaro Jul 21, 2026

Kwamishinan 'Yan Sandan FCT Ya Gargadi Jama'a Kan Binciken Wayoyi Ba Bisa Ka'ida Ba

Kwamishinan 'Yan Sandan Babban Birnin Tarayya (FCT), Ahmed Sanusi, ya gargadi mazauna Abuja, musamman matasa, da kada su amince jami'an tsaro su binci...

azubairu
Read More
Sojoji sun kashe Yan boko haram tare da kawo karshen karbar harajin dole da suke kakabawa mutane a Yobe
Babban Labari, Tsaro Jul 21, 2026

Sojoji sun kashe Yan boko haram tare da kawo karshen karbar harajin dole da suke kakabawa mutane a Yobe

Dakarun Operation HADIN KAI sun dakile wani yunkuri na 'yan ta'addan Boko Haram/Islamic State West Africa Province (ISWAP) na karɓar haraji ba bisa k...

Adamu Abdullahi
Read More
Yadda jami’an ‘yan sanda a Abuja suka kama wani mai suna Umaru Danda da zargin baiwa masu garkuwa da mutane miyagun kwayoyi
Tsaro Jul 21, 2026

Yadda jami’an ‘yan sanda a Abuja suka kama wani mai suna Umaru Danda da zargin baiwa masu garkuwa da mutane miyagun kwayoyi

Jami’an Sashen Yaƙi da Garkuwa da Mutane na Rundunar ’Yan Sandan Babban Birnin Tarayya Abuja sun kama wani mutum mai suna Umaru Danda, bisa zargi...

Adamu Abdullahi
Read More
Sojoji sun kama ɗan Sudan da ake zargin mayaƙin ta'addanci da kuma wata 'yar Ghana a Borno
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jul 20, 2026

Sojoji sun kama ɗan Sudan da ake zargin mayaƙin ta'addanci da kuma wata 'yar Ghana a Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation HADIN KAI sun kama wani mutum ɗan ƙasar Sudan mai suna Musa Fashir, mai shekaru 32, wanda ake z...

azubairu
Read More
Iran ta ce sama da mutum 50 sun mutu a hare-haren Amurka
Labaran Ketare, Tsaro Jul 19, 2026

Iran ta ce sama da mutum 50 sun mutu a hare-haren Amurka

Ma'aikatar Lafiya ta Iran ta ce adadin mutanen da suka mutu sakamakon hare-haren sama da Amurka ta kai ya haura mutum 50, yayin da sama da mutum 500 s...

azubairu
Read More
Jirgin ruwa dauke da fasinjoji 116 ya nutse a Guyana
Babban Labari, Labaran Ketare, Tsaro Jul 19, 2026

Jirgin ruwa dauke da fasinjoji 116 ya nutse a Guyana

Hukumomi a ƙasar Guyana sun ce wani jirgin ruwa da ke ɗauke da fasinja 116 ya nutse a gabar Tekun Atlantika, inda kawo yanzu aka ceto mutum takwas k...

azubairu
Read More
Sojoji sun daƙile harin ISWAP kan sansani a Borno
Labaran gida, Labaran Ketare, Tsaro Jul 19, 2026

Sojoji sun daƙile harin ISWAP kan sansani a Borno

Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta daƙile wani hari da mayaƙan ƙungiyar ISWAP suka kai kan wani sansanin soji da ke ƙauyen Logomani a ƙaramar hukum...

azubairu
Read More
Ana ci gaba da muhawara kan kafa ƴansandan jihohi a Najeriya
Tsaro Jul 18, 2026

Ana ci gaba da muhawara kan kafa ƴansandan jihohi a Najeriya

Ana ci gaba da tattaunawa a Najeriya kan shirin kafa rundunar ƴansandan jihohi, bayan da Majalisar Dokokin Tarayya ta amince da ƙudurin dokar a kara...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!