YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 143 articles

Minista: Dawo da tallafin man fetur zai mayar da Najeriya baya
Babban Labari, Siyasa Aug 24, 2026

Minista: Dawo da tallafin man fetur zai mayar da Najeriya baya

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Mohammed Idris, ya ce sake dawo da tallafin man fetur zai iya mayar da tattalin arzikin Najeriya ciki...

azubairu
Read More
Kwankwaso ya soki kwamitin yaƙin neman zaɓen APC na 2027
Babban Labari, Siyasa Aug 24, 2026

Kwankwaso ya soki kwamitin yaƙin neman zaɓen APC na 2027

Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Rabiu Musa Kwankwaso, ya soki jerin sunayen kwamitin yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa na ...

azubairu
Read More
Tinubu ya bayar da umarnin sake duba kwamitin yaƙin neman zaɓen APC na 2027
Babban Labari, Siyasa Aug 24, 2026

Tinubu ya bayar da umarnin sake duba kwamitin yaƙin neman zaɓen APC na 2027

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bayar da umarnin sake nazarin jerin sunayen kwamitin yaÆ™in neman zaÉ“en jam’iyyar APC na zaÉ“en shugaban Æ...

azubairu
Read More
Kwamishinan Yansandan Abuja ya gargadi DPOs da Kada su kuskura su tsare mutum Sama da awa 24 ba tare da izinin kotu ba
Siyasa Aug 24, 2026

Kwamishinan Yansandan Abuja ya gargadi DPOs da Kada su kuskura su tsare mutum Sama da awa 24 ba tare da izinin kotu ba

Kwamishinan ’Yan Sandan Babban Birnin Tarayya (FCT), CP Ahmed Mohammed Sanusi, ya gargadi Jami’an ’Yan Sanda Masu Kula da Rukunan ’Yan Sanda (...

Adamu Abdullahi
Read More
Tinubu ya ce gwamnatinsa ta cika manyan alkawuran da ta ɗauka a lokacin yaƙin neman zaɓen 2023
Babban Labari, Siyasa Aug 24, 2026

Tinubu ya ce gwamnatinsa ta cika manyan alkawuran da ta ɗauka a lokacin yaƙin neman zaɓen 2023

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya ce gwamnatinsa ta cika manyan alkawuran da ta ɗauka a lokacin yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa na shekarar...

azubairu
Read More
Tsahon Gwamnan gombe Goje, ya bayyana cewa Har yanzu shi mamba ne na APC, Amma nan ba da jimawa ba zai bayyana matakin makomar tafiyar siyasarsa
Siyasa Aug 23, 2026

Tsahon Gwamnan gombe Goje, ya bayyana cewa Har yanzu shi mamba ne na APC, Amma nan ba da jimawa ba zai bayyana matakin makomar tafiyar siyasarsa

Tsohon Gwamnan Jihar Gombe kuma Sanatan da ke wakiltar Gombe ta Tsakiya, Muhammad Danjuma Goje, ya bayyana cewa har yanzu yana ci gaba da tuntubar mu...

Adamu Abdullahi
Read More
Tinubu Ya Fitar da Kwamitin Yaƙin Neman Sake Zaɓensa na 2027
Babban Labari, Siyasa Aug 22, 2026

Tinubu Ya Fitar da Kwamitin Yaƙin Neman Sake Zaɓensa na 2027

A daidai lokacin da ’yan Najeriya ke fara bibiyar yadda siyasar zaɓen 2027 za ta kasance, rahotanni sun ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya fitar da je...

azubairu
Read More
Wike Ya Bukaci Magoya Bayan Tinubu Su Mayar da Hankali Kan Nasarar 2027 a Yankunansu
Babban Labari, Siyasa Aug 22, 2026

Wike Ya Bukaci Magoya Bayan Tinubu Su Mayar da Hankali Kan Nasarar 2027 a Yankunansu

Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bukaci masu ruwa da tsaki da ke goyon bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu da su mayar da hankali waj...

azubairu
Read More
KWANKWASO YA NEMI BINCIKE KAN HATSARIN KWALWALEN SOKOTO
Siyasa Aug 21, 2026

KWANKWASO YA NEMI BINCIKE KAN HATSARIN KWALWALEN SOKOTO

Tsohon Gwamnan Kano kuma ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC a zaɓen 2027, Rabiu Kwankwaso, ya jajanta wa iyalan mutanen da suk...

azubairu
Read More
Atiku Ya Yi Alkawarin Maido da Tallafin Man Fetur Idan Ya Ci Zaɓen 2027
Babban Labari, Siyasa Aug 20, 2026

Atiku Ya Yi Alkawarin Maido da Tallafin Man Fetur Idan Ya Ci Zaɓen 2027

Dan takarar shugabancin Najeriya na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya yi alkawarin cewa zai mayar da tallafin man fetur idan ya samu nasara a zaɓen...

azubairu
Read More
INEC ta bai wa Adeleke takardar nasara a matsayin zaɓaɓɓen Gwamnan Osun
Siyasa Aug 20, 2026

INEC ta bai wa Adeleke takardar nasara a matsayin zaɓaɓɓen Gwamnan Osun

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Najeriya (INEC) ta bai wa Gwamnan Jihar Osun, Ademola Adeleke, da mataimakinsa, Kola Adewusi, takardun shaidar nasara...

azubairu
Read More
A yau Yaƙin Neman Zaɓen Najeriya na 2027 Aka Fara.
Babban Labari, Siyasa Aug 19, 2026

A yau Yaƙin Neman Zaɓen Najeriya na 2027 Aka Fara.

A yau, Laraba 19 ga Agusta 2026, aka fara yaƙin neman zaɓe a hukumance gabanin babban zaɓen shugaban ƙasar Najeriya da za a gudanar a watan Janair...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!