YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 143 articles

Jajircewar uwargudan Shugaban kasa Remi Tinubu ne Allah ya saka Mata ta Zama Matar shugaban kasa
Siyasa Jul 15, 2026

Jajircewar uwargudan Shugaban kasa Remi Tinubu ne Allah ya saka Mata ta Zama Matar shugaban kasa

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya ce Allah ne ya saka wa uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu, saboda jajircewa...

Adamu Abdullahi
Read More
Barau Jibrin, Allah ne ya saka wa Remi Tinubu da mukamin Uwargidan Shugaban Ƙasa
Labaran gida, Siyasa Jul 15, 2026

Barau Jibrin, Allah ne ya saka wa Remi Tinubu da mukamin Uwargidan Shugaban Ƙasa

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya bayyana cewa jajircewa da sadaukarwar da Sanata Oluremi Tinubu ta nuna a lokacin da ...

azubairu
Read More
INEC ta karɓi jerin 'yan takarar ADC na ɓangaren David Mark, ta yi watsi da na Nafiu Bala
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa Jul 15, 2026

INEC ta karɓi jerin 'yan takarar ADC na ɓangaren David Mark, ta yi watsi da na Nafiu Bala

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa ta karɓi jerin sunayen 'yan takarar jam'iyyar ADC da ɓangaren da Sanata David Mark ke ...

azubairu
Read More
Shekara ɗaya bayan rasuwar Buhari: Ina makusantansa suka dosa a siyasa?
Babban Labari, Siyasa Jul 14, 2026

Shekara ɗaya bayan rasuwar Buhari: Ina makusantansa suka dosa a siyasa?

Shekara guda bayan rasuwar tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, abokansa da na hannun damansa sun gudanar da taron tunawa da shi a Abuja, inda ...

azubairu
Read More
ADC da Atiku sun ɗaukaka ƙara zuwa Kotun Koli
Siyasa Jul 14, 2026

ADC da Atiku sun ɗaukaka ƙara zuwa Kotun Koli

Jam'iyyar African Democratic Congress (ADC) da tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, sun ɗaukaka ƙara zuwa Kotun Koli, domin ƙalubala...

azubairu
Read More
Jamian yan sanda sun shirya gurfanar da Adeniyi adeyemi mutumin da ya kirkiri hukumar bogi da sunan fadar shugaban kasa
Siyasa Jul 13, 2026

Jamian yan sanda sun shirya gurfanar da Adeniyi adeyemi mutumin da ya kirkiri hukumar bogi da sunan fadar shugaban kasa

Rundunar ’Yan Sandan Najeriya za ta gurfanar da Adeniyi Adeyemi a gaban Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ranar Talata bisa zargin kafa wata hukumar ...

Sultan Bello
Read More
Kara kudin jarabawar WAEC da NECO zai kara yawan yaran da ba sa zuwa makarant a Najeriya- Atiku
Siyasa Jul 12, 2026

Kara kudin jarabawar WAEC da NECO zai kara yawan yaran da ba sa zuwa makarant a Najeriya- Atiku

Tsohon mataimakin Shugaban kasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya soki rahotannin da ke cewa Gwamnatin tarayya ta ...

Adamu Abdullahi
Read More
INEC ta kara wa'adin mika sunayen 'yan takara a zaben 2027
Siyasa Jul 12, 2026

INEC ta kara wa'adin mika sunayen 'yan takara a zaben 2027

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta sanar da tsawaita wa’adin gabatar da sunayen ‘yan takarar shugaban ƙasa da na ‘yan majalisar d...

Sultan Bello
Read More
Tinubu Ya Sake Zaɓen Shettima A Matsayin Abokin Takararsa Na Zaɓen 2027
Labaran gida, Siyasa Jul 11, 2026

Tinubu Ya Sake Zaɓen Shettima A Matsayin Abokin Takararsa Na Zaɓen 2027

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sake zaɓen Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, a matsayin abokin takararsa domin neman wa'adi na biy...

azubairu
Read More
Atiku Ya Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Kare Peter Obi, Ta Kuma Saki El-Rufai
Labaran gida, Siyasa Jul 09, 2026

Atiku Ya Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Kare Peter Obi, Ta Kuma Saki El-Rufai

Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta tabbatar da tsaron Peter Obi tare da gaggauta sakin tsoh...

azubairu
Read More
Kwankwaso ya mayar wa Ali Modu Sheriff martani kan kalamansa game da Peter Obi
Siyasa Jul 08, 2026

Kwankwaso ya mayar wa Ali Modu Sheriff martani kan kalamansa game da Peter Obi

Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma jagoran tafiyar Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso, ya soki tsohon Gwamnan Jihar Borno, Ali Modu Sheriff, kan ikirarins...

Sultan Bello
Read More
Takaddama Ta Kaure Kan Rahoton IMF Game Da Kashe Kuɗaɗe Da Bashin Gwamnatin Najeriya
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa Jul 07, 2026

Takaddama Ta Kaure Kan Rahoton IMF Game Da Kashe Kuɗaɗe Da Bashin Gwamnatin Najeriya

Takaddama ta ɓarke tsakanin gwamnatin Najeriya da jam’iyyun adawa bayan wani rahoto ya haifar da ce-ce-ku-ce kan yadda aka kashe wasu kuɗaɗe da k...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!