YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 102 articles

Manchester United ta ɗauki Youri Tielemans daga Aston Villa
Wassani Jul 15, 2026

Manchester United ta ɗauki Youri Tielemans daga Aston Villa

Ƙungiyar Manchester United ta kammala ɗaukar ɗan wasan tsakiya na ƙasar Belgium, Youri Tielemans, daga Aston Villa, bayan rattaba hannu kan kwanti...

azubairu
Read More
Waye zai kai wasan karshe? Ga abubuwan da ya kamata kusani kafin fafatarwa Faransa da Sifaniya
Wassani Jul 14, 2026

Waye zai kai wasan karshe? Ga abubuwan da ya kamata kusani kafin fafatarwa Faransa da Sifaniya

Ga muhimman abubuwan da ya kamata ka sani kafin fafatarwar Faransa da Sifaniya a wasan kusa da na karshe na Kofin Duniya na 2026:Wannan wasa zai tanta...

Sultan Bello
Read More
Ina da burin komawa jami'a domin ci gaba da karatu bayan ya kammala harkokin kwallon kafa - Victor Osimhen
Wassani Jul 13, 2026

Ina da burin komawa jami'a domin ci gaba da karatu bayan ya kammala harkokin kwallon kafa - Victor Osimhen

Tauraron ƙungiyar Super Eagles ta Najeriya, Victor Osimhen, ya bayyana cewa yana da burin komawa jami’a domin ci gaba da karatu bayan ya kammala ra...

Sultan Bello
Read More
FIFA na duba yiwuwar fadada gasar Kofin Duniya zuwa kasashe 64
Wassani Jul 13, 2026

FIFA na duba yiwuwar fadada gasar Kofin Duniya zuwa kasashe 64

Shugaban Hukumar Kwallon Ƙafa ta Duniya (FIFA), Gianni Infantino, ya bayyana cewa hukumar na duba yiwuwar faɗaɗa gasar Kofin Duniya ta FIFA zuwa ƙ...

Sultan Bello
Read More
Senegal Ta Sallami Kocinta Bayan Ficewa Daga Gasar Kofin Duniya
Wassani Jul 12, 2026

Senegal Ta Sallami Kocinta Bayan Ficewa Daga Gasar Kofin Duniya

Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Senegal (FSF) ta sanar da fara aikin kawo ƙarshen kwangilar kocin ƙungiyar ƙasa, Pape Thiaw, da ma'aikatansa, bayan ficew...

azubairu
Read More
Kano Pillars ta gabatar da Daniel Ogunmodede a matsayin sabon mai horarwa
Wassani Jul 11, 2026

Kano Pillars ta gabatar da Daniel Ogunmodede a matsayin sabon mai horarwa

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta gabatar da Daniel Ogunmodede a matsayin sabon mai horar da kungiyar, gabanin fara kakar wasannin Najeriya ta ...

Sultan Bello
Read More
Ronaldo Ya Yi Bankwana Da Kofin Duniya Ba Tare Da Ya Lashe Kambun Ba
Wassani Jul 07, 2026

Ronaldo Ya Yi Bankwana Da Kofin Duniya Ba Tare Da Ya Lashe Kambun Ba

Duk da dimbin nasarori da ya samu a harkar ƙwallon ƙafa, tauraron Portugal, Cristiano Ronaldo, ya kawo ƙarshen tafiyarsa a gasar cin Kofin Duniya b...

azubairu
Read More
Hukumar Ƙwallon Ƙafar Faransa Za Ta Gurfanar Da Sanatar Paraguay Kan Kalaman Da Ta Yi Wa Mbappe
Wassani Jul 07, 2026

Hukumar Ƙwallon Ƙafar Faransa Za Ta Gurfanar Da Sanatar Paraguay Kan Kalaman Da Ta Yi Wa Mbappe

Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Faransa (FFF) ta bayyana aniyarta ta ɗaukar matakin shari'a kan Sanatar Paraguay, Celeste Amarilla, bayan kalaman da ta yi ...

azubairu
Read More
Amurka, Da Portugal Sun Fice Daga Gasar Kofin Duniya
Wassani Jul 07, 2026

Amurka, Da Portugal Sun Fice Daga Gasar Kofin Duniya

Ƙasar Amurka, wadda ita ce kaɗai mai masaukin baki da ta rage a gasar cin Kofin Duniya ta FIFA 2026, ta yi bankwana da gasar bayan Belgium ta lallas...

azubairu
Read More
Faransa Ta Kai Kwata-fainal Bayan Doke Paraguay da Ci 1-0
Wassani Jul 05, 2026

Faransa Ta Kai Kwata-fainal Bayan Doke Paraguay da Ci 1-0

Tawagar Faransa ta tabbatar da matsayinta a zagayen kwata-fainal na Gasar Kofin Duniya ta 2026 bayan da ta doke Paraguay da ci 1-0 a wasan zagaye na '...

azubairu
Read More
Kano Pillars ta naɗa Daniel Ogunmodede a matsayin sabon kocinta
Labaran gida, Wassani Jul 03, 2026

Kano Pillars ta naɗa Daniel Ogunmodede a matsayin sabon kocinta

Hukumar gudanarwar ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kano Pillars ta sanar da naɗin Daniel Ogunmodede a matsayin sabon babban kocin ƙungiyar domin jagoran...

azubairu
Read More
Magoya Bayan Norway Sun Yi Murnar Kaiwa Zagayen 'Yan 16 na Kofin Duniya
Labaran Ketare, Wassani Jul 01, 2026

Magoya Bayan Norway Sun Yi Murnar Kaiwa Zagayen 'Yan 16 na Kofin Duniya

Dubban magoya bayan tawagar Norway sun fito kan titunan birnin Oslo domin murnar nasarar da ƙasarsu ta samu ta kai wa zagayen 'yan 16 na Gasar Cin Ko...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!