YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

Mafi ƙarancin albashi na iya haura N100,000 yayin da gwamnoni ke nazari
Babban Labari, Labaran gida May 30, 2026

Mafi ƙarancin albashi na iya haura N100,000 yayin da gwamnoni ke nazari

Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Najeriya (NGF) kuma Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayyana cewa gwamnoni na duba yiwuwar ƙara mafi ƙar...

azubairu
Read More
Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya zai kai ziyara gabashin Congo saboda Ebola
Babban Labari, Lafiya May 30, 2026

Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya zai kai ziyara gabashin Congo saboda Ebola

Ziyarar Dakta Tedros Adhanom Ghebreyesus na nuna muhimmancin da Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ke bai wa yaƙi da cutar Ebola a yankunan da suka fi fu...

azubairu
Read More
PSG ko Arsenal, wa zai lashe kofin Turai?
Babban Labari, Labaran Ketare, Wassani May 30, 2026

PSG ko Arsenal, wa zai lashe kofin Turai?

Babu tabbataccen wanda zai lashe kofin Champions League har sai an buga wasan ƙarshe, amma PSG da Arsenal duka suna da dalilan da ke sa magoya bayans...

azubairu
Read More
Saudiyya ta sanar da kammala Hajjin 2026 cikin nasara, alhazai miliyan 1.7 sun sauke ibada
Babban Labari, Labaran Ketare May 29, 2026

Saudiyya ta sanar da kammala Hajjin 2026 cikin nasara, alhazai miliyan 1.7 sun sauke ibada

Yarima Saud bin Mishal bin Abdulaziz, mataimakin gwamnan yankin Makkah kuma mataimakin shugaban Kwamitin Dindindin na Hajj da Umrah, ya bayyana cewa k...

azubairu
Read More
Gwamnati na nazarin kakaba takunkumin tafiye-tafiye saboda barazanar Ebola
Babban Labari, Labaran gida, Lafiya May 29, 2026

Gwamnati na nazarin kakaba takunkumin tafiye-tafiye saboda barazanar Ebola

Gwamnatin Tarayyar Najeriya na duba yiwuwar kakaba takunkumin tafiye-tafiye kan jiragen da ke fitowa daga ƙasashen da ke fama da cutar Ebola, a wani ...

azubairu
Read More
WHO ta nemi ƙarin tallafi domin yaƙi da cutar Ebola a Congo
Babban Labari, Labaran Ketare, Lafiya May 29, 2026

WHO ta nemi ƙarin tallafi domin yaƙi da cutar Ebola a Congo

Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya nemi ƙarin kuɗaɗe domin taimaka wa Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Congo wajen ya...

azubairu
Read More
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta yaba wa al’umma, gwamnatin jihar da hukumomin tsaro bisa yadda aka gudanar da bukukuwan Eid El Kabir na shekarar 2026.
Babban Labari, Tsaro May 29, 2026

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta yaba wa al’umma, gwamnatin jihar da hukumomin tsaro bisa yadda aka gudanar da bukukuwan Eid El Kabir na shekarar 2026.

A cikin wata sanarwa da kakakin rundunar, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa ya fitar, rundunar ta miƙa godiyarta ga gwamnatin jihar Kano bisa goyon baya da...

azubairu
Read More
Dalilin daya sa Hukumar Tarayyar Turai ba za ta taɓa zama mai shiga tsakani ko yin sulhu tsakanin Rasha da Ukraine ba
Babban Labari, Labaran Ketare May 29, 2026

Dalilin daya sa Hukumar Tarayyar Turai ba za ta taɓa zama mai shiga tsakani ko yin sulhu tsakanin Rasha da Ukraine ba

Babban jami'in manufofin kasashen waje na kungiyar, Kaja Kallas, shi ne ya bayyana haka bayan taron ministocin harkokin wajen ƙungiyar da aka yi a ƙ...

Adamu Abdullahi
Read More
Ministan tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta samu maki 70 cikin 100 kan kokarin  magance matsalar tsaro a kasar nan.
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro May 29, 2026

Ministan tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta samu maki 70 cikin 100 kan kokarin magance matsalar tsaro a kasar nan.

Ministan tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta samu maki 70 cikin 100 kan kokarin...

Adamu Abdullahi
Read More
Tinubu ya ɗora mana ɗan takara
Babban Labari, Siyasa May 29, 2026

Tinubu ya ɗora mana ɗan takara

Siyasar Jihar Bauchi da ke Arewa maso Gabashin Najeriya ana kallonta a matsayin siyasa mai cike da ƙalubale da ke yawan bai wa gwamnoni kunya, inda a...

azubairu
Read More
Amurka na barazanar ƙara ƙaƙaba wa Iran takunkumi
Babban Labari, Labaran Ketare May 28, 2026

Amurka na barazanar ƙara ƙaƙaba wa Iran takunkumi

Amurka na ƙara matsa wa Iran lamba ta hanyar sabbin matakan takunkumin tattalin arziƙi, da nufin tilasta mata buɗe Mashigar Hormuz.Sakataren Kuɗin...

azubairu
Read More
Atiku ya ziyarci Amaechi bayan lashe tikitin takarar ADC
Babban Labari, Siyasa May 28, 2026

Atiku ya ziyarci Amaechi bayan lashe tikitin takarar ADC

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, wanda ya lashe zaɓen fitar da ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC a ranar Laraba, ya kai...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!