YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

Shugaba Tinubu ya yabawa rundunar sojin ruwan kasarnan a bikin cikarta Shekaru 70 da kafuwa I
Babban Labari Jun 02, 2026

Shugaba Tinubu ya yabawa rundunar sojin ruwan kasarnan a bikin cikarta Shekaru 70 da kafuwa I

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya yabawa Rundunar Sojin Ruwan ƙasar wacce aka ayyana a matsayin ta ɗaya a Afrika, bayan da aka kwashe tsawon sh...

Adamu Abdullahi
Read More
A yau majisar wakilai ta koma zama kuma a yau din Yan Majalisar 13 suka sauya sheka zuwa jam'iyu daban-daban
Babban Labari Jun 02, 2026

A yau majisar wakilai ta koma zama kuma a yau din Yan Majalisar 13 suka sauya sheka zuwa jam'iyu daban-daban

Majalisar Wakilan Nijeriya ta koma zaman majalisa bayan hutun makonni hudu da ta yi, inda aka samu sauya sheƙar wasu mambobin ta 13 zuwa wasu jam'iyy...

Adamu Abdullahi
Read More
An gudanar da taron fahimtar juna tsakanin Fulani makiyaya da Mutanen Harbo Tsohuwa a Jihar jigawa
Babban Labari Jun 02, 2026

An gudanar da taron fahimtar juna tsakanin Fulani makiyaya da Mutanen Harbo Tsohuwa a Jihar jigawa

Manoman garin Harbo Tsohuwa da kewaye a Jihar Jigawa sun gabatar da manyan korafe-korafe guda hudu kan Fulani makiyaya a wani taron fahimtar juna da a...

Adamu Abdullahi
Read More
Tsohon Babban Hafsan Sojin Ƙasarnan, Laftanar Janar Tukur Buratai (mai ritaya), ya nuna shakku kan ikirarin cewa jami’an tsaron kasarnan ba sa iya gano inda ‘yan bindiga
Babban Labari Jun 02, 2026

Tsohon Babban Hafsan Sojin Ƙasarnan, Laftanar Janar Tukur Buratai (mai ritaya), ya nuna shakku kan ikirarin cewa jami’an tsaron kasarnan ba sa iya gano inda ‘yan bindiga

Tsohon Babban Hafsan Sojin Ƙasarnan, Laftanar Janar Tukur Buratai (mai ritaya), ya nuna shakku kan ikirarin cewa jami’an tsaron kasarnan ba sa...

Adamu Abdullahi
Read More
Babban Mataimaki na musamman kan harkokin yaɗa labarai ga shugaba Tinubu, AbdulAziz AbdulAziz, yayi karin haske kan ɗaukar dakarun tsaron gandun-daji
Babban Labari Jun 02, 2026

Babban Mataimaki na musamman kan harkokin yaɗa labarai ga shugaba Tinubu, AbdulAziz AbdulAziz, yayi karin haske kan ɗaukar dakarun tsaron gandun-daji

Babban Mataimaki na musamman kan harkokin yaɗa labarai ga shugaba Tinubu, AbdulAziz AbdulAziz, yayi karin haske kan ɗaukar dakarun tsaron gandun-daj...

Adamu Abdullahi
Read More
Cutar kwalara tayi ajalin Sama da mutane 40 a Jihar Borno
Babban Labari Jun 02, 2026

Cutar kwalara tayi ajalin Sama da mutane 40 a Jihar Borno

Annaboar cutar kwalara ta yi ajalin sama da mutum 40, inda fiye da mutane 3,000 a ƙauyuka da unguwanni 139 da ke ƙananan hukumomi bakwai na jihar Bo...

Adamu Abdullahi
Read More
Ma'aikatar Lafiya ta jihar kano ta kafa wani sashi na kula da inganta lafiyar mata a lokacin jinin Al'ada
Babban Labari Jun 01, 2026

Ma'aikatar Lafiya ta jihar kano ta kafa wani sashi na kula da inganta lafiyar mata a lokacin jinin Al'ada

Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Kano ta sanar da kafa wani sashe na musamman da zai mayar da hankali wajen inganta lafiya da walwalar mata musamnan‘yan...

Adamu Abdullahi
Read More
Wasu ‘Yan Bindiga Sun Yi Kwanton Bauna Ga ‘Yan Sanda, Sun Kashe Biyu a Anambra
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 01, 2026

Wasu ‘Yan Bindiga Sun Yi Kwanton Bauna Ga ‘Yan Sanda, Sun Kashe Biyu a Anambra

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari kan jami’an ‘yan sanda a hanyar Amansea–Ndiora–Ndiukwuenu–Awa–Ufuma da ke karamar hukumar Orumba South a ...

Muhammad Sa'id
Read More
Amurka ta tisa ƙeyar wasu ƴan asalin yammacin Afirka ta yamma zuwa Ghana
Babban Labari Jun 01, 2026

Amurka ta tisa ƙeyar wasu ƴan asalin yammacin Afirka ta yamma zuwa Ghana

Amurka ta tisa ƙeyar wasu ƴan asalin yammacin Afirka ta yamma zuwa Ghana, kamar yadda wani lauya da ke da hannu a lamarin ya shaida wa manema labaru...

Adamu Abdullahi
Read More
Obasanjo ya bukaci ’yan Najeriya su rika yin gwaje-gwajen lafiya akai-akai domin gano cututtuka tun da wuri don daukar mataki
Babban Labari Jun 01, 2026

Obasanjo ya bukaci ’yan Najeriya su rika yin gwaje-gwajen lafiya akai-akai domin gano cututtuka tun da wuri don daukar mataki

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bukaci ’yan Najeriya su rika yin gwaje-gwajen lafiya akai-akai domin gano cututtuka tun da wuri tare da ...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin Jihar Legas ta ƙara tsaurara matakan kariya domin hana shigowar cutar Ebola Najeriya, bayan sake ɓarkewar cutar a wasu ƙasashen Gabashin Afirka.
Babban Labari Jun 01, 2026

Gwamnatin Jihar Legas ta ƙara tsaurara matakan kariya domin hana shigowar cutar Ebola Najeriya, bayan sake ɓarkewar cutar a wasu ƙasashen Gabashin Afirka.

Kwamishinan Lafiya na jihar, Farfesa Akin Abayomi, ya jagoranci wata tawaga ta musamman domin duba shirye-shiryen kariya a Filin Jirgin Sama na Murtal...

Adamu Abdullahi
Read More
NLC ta yi watsi da tayin mafi karancin albashi na N100,000, ta bukaci Naira miliyan 1
Babban Labari, Labaran gida Jun 01, 2026

NLC ta yi watsi da tayin mafi karancin albashi na N100,000, ta bukaci Naira miliyan 1

Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta yi watsi da shawarar biyan mafi karancin albashi na N100,000, inda ta bayyana cewa adadin bai dace da halin mats...

Muhammad Sa'id
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!