Mutane 37 sun mutu sakamakon shaƙar hayaƙin mai a Ribas
Aƙalla mutum 37 ne aka ruwaito sun mutu bayan sun shaƙi hayaƙi mai guba yayin da ake zargin wasu mutane da satar man fetur a wani wurin sauke kaya ...
Read More
Showing 734 articles
Aƙalla mutum 37 ne aka ruwaito sun mutu bayan sun shaƙi hayaƙi mai guba yayin da ake zargin wasu mutane da satar man fetur a wani wurin sauke kaya ...
Read More
Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya jagoranci taron Majalisar Tsaro ta Jihar a ranar Laraba, domin duba halin tsaro a jihar, yayin da rundunar ...
Read More
Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya ce yana da yaƙinin cewa gwamnatin Iran za ta ruguje nan ba da jimawa ba.Netanyahu ya bayyana hakan ne...
Read More
Sarkin Gumel da ke Jihar Jigawa, Alhaji Ahmed Muhammad Sani, ya rasu bayan shafe shekara 46 yana kan karagar mulkin masarautar.Sakataren Masarautar Gu...
Read More
Gwamnatin Jihar Borno ta ce an lalata makarantu fiye da 1,400 a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya, yayin da aka kashe malamai 2,295, sakamakon rikic...
Read More
Aƙalla mutum 23 ne suka mutu sakamakon wata annobar da ake zargin cutar mashaƙo ce a jihar Filato da ke tsakiyar Najeriya.Hukumomin lafiya sun ce ka...
Read More
Rahotanni daga Najeriya na cewa mazauna garin Kebbe, da ke ƙaramar hukumar Kebbe a jihar Sokoto, na fuskantar barazanar tsaro bayan wasu da ake zargi...
Read More
Shugaban gwamnatin riƙon ƙwarya kuma babban kwamandan sojin Sudan, Abdel Fattah al-Burhan, ya gudanar da rangadin duba shirin yaƙi na sojojin ƙasa...
Read More
Cibiyar Yaƙi da Cututtuka ta Najeriya, NCDC, ta ce aƙalla mutane 252 ne suka mutu sakamakon cutar zazzaɓin Lassa a Najeriya tun farkon shekarar 202...
Read More
Sanata Abdulrahman Kawu Sumaila, mai wakiltar Kano ta Kudu a Majalisar Dattawan Najeriya, ya shawarci jam’iyyar APC da ta yi amfani da kalamai masu ...
Read More
Cutar Mashaƙo na ci gaba da yaɗuwa a wasu sassan jihohin Filato, Katsina da Kano, inda ta yi sanadin mutuwar mutane da dama tare da janyo rashin laf...
Read More
Kamfanin motocin haya ta manhaja, Uber, ya sanar da dakatar da ayyukansa a Najeriya da Uganda daga Laraba, 2 ga Satumban 2026, bayan shafe sama da she...
Read More