YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

Majalisar Dokokin Zimbabwe Ta Amince da Tsawaita Wa'adin Shugaban Ƙasa Zuwa Shekara Bakwai
Babban Labari Jun 19, 2026

Majalisar Dokokin Zimbabwe Ta Amince da Tsawaita Wa'adin Shugaban Ƙasa Zuwa Shekara Bakwai

Majalisar dokokin Zimbabwe ta amince da ƙudirin doka na tsawaita wa'adin mulkin shugaban ƙasa daga shekara biyar zuwa bakwai. Wannan matakin zai bai...

azubairu
Read More
Tsoffin Janar-Janar Sun Bukaci Garambawul a Tsarin Tsaro Bayan Kisan Janar Rabe Abubakar
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 19, 2026

Tsoffin Janar-Janar Sun Bukaci Garambawul a Tsarin Tsaro Bayan Kisan Janar Rabe Abubakar

Tsoffin hafsoshin sojin Najeriya da abokan aikin marigayi Manjo Janar Rabe Abubakar (mai ritaya) sun yi kira ga gwamnati da hukumomin tsaro da su sake...

azubairu
Read More
An Kashe Mutane 30 a Harin da aka Kai Filin Jirgin Sama na Niamey a Nijar
Babban Labari, Labaran Ketare Jun 18, 2026

An Kashe Mutane 30 a Harin da aka Kai Filin Jirgin Sama na Niamey a Nijar

An kashe sojoji 11 a harin da aka kai filin jirgin sama na birnin Niamey a Jamhuriyar Nijar, inda aka ce an kashe mutane 30 gabaɗaya.Ma’aikatar Tsa...

azubairu
Read More
Firaministan Equatorial Guinea Ya Yi Murabus Tare da Gwamnatinsa Bayan Gaza Cika Alƙawura
Babban Labari, Labaran Ketare Jun 18, 2026

Firaministan Equatorial Guinea Ya Yi Murabus Tare da Gwamnatinsa Bayan Gaza Cika Alƙawura

Firaministan ƙasar Equatorial Guinea, Manuel Osa Nsue Nsua, ya yi murabus tare da dukkan mambobin gwamnatinsa bayan zargin cewa sun gaza cika alƙawu...

azubairu
Read More
JD Vance Ya Bukaci Isra'ila Ta Mutunta Yarjejeniyar Zaman Lafiya
Babban Labari, Labaran Ketare Jun 18, 2026

JD Vance Ya Bukaci Isra'ila Ta Mutunta Yarjejeniyar Zaman Lafiya

Mataimakin Shugaban Amurka, J.D. Vance, ya bayyana cewa kowace ƙasa na da haƙƙin kare kanta, amma ya jaddada cewa Isra'ila dole ne ta mutunta yarje...

azubairu
Read More
Tara Buhunan Ba-Haya a Ƙofar Gida Ya Jawo Wa Mutum Ɗauri da Tara
Babban Labari, Labaran gida Jun 18, 2026

Tara Buhunan Ba-Haya a Ƙofar Gida Ya Jawo Wa Mutum Ɗauri da Tara

Wata kotu a birnin Kano ta yanke wa wani mutum hukuncin ɗauri da tarar kuɗi bayan an same shi da laifin tara buhunan ba-haya a ƙofar gidansa, lamar...

azubairu
Read More
Najeriya Ta Sanya Hannu Kan Sabon Alƙawarin Goyon Bayan MDD
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare Jun 18, 2026

Najeriya Ta Sanya Hannu Kan Sabon Alƙawarin Goyon Bayan MDD

Gabanin zama na 81 na Babban Taron Majalisar Ɗinkin Duniya (UNGA), Najeriya ta sanya hannu kan wata sabuwar takardar jaddada goyon baya ga Kundin Tsa...

azubairu
Read More
Jihohi da Kananan Hukumomi Sun Raba Naira Tiriliyan 2.3 Na Kudin Shiga na Mayun 2026
Babban Labari, Labaran gida Jun 18, 2026

Jihohi da Kananan Hukumomi Sun Raba Naira Tiriliyan 2.3 Na Kudin Shiga na Mayun 2026

Kwamitin Raba Kudaden Tarayya (FAAC) ya raba jimillar Naira tiriliyan 2.3 ga matakan gwamnati uku a matsayin rabon kudaden shiga na watan Mayun 2026.A...

azubairu
Read More
Rashin Tsaro a Kan Iyakoki Na Kara Rura Matsalar Tsaro a Najeriya – Ribadu
Babban Labari, Tsaro Jun 18, 2026

Rashin Tsaro a Kan Iyakoki Na Kara Rura Matsalar Tsaro a Najeriya – Ribadu

Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara Kan Harkokin Tsaro (NSA), Nuhu Ribadu, ya bayyana cewa rashin cikakken tsaro a kan iyakokin Najeriya na daga cikin m...

azubairu
Read More
Ragin Farashin Dangote Ba Ya Kai Tsaye Zuwa Gidajen Mai – PETROAN
Babban Labari, Kasuwanci Jun 18, 2026

Ragin Farashin Dangote Ba Ya Kai Tsaye Zuwa Gidajen Mai – PETROAN

Ƙungiyar masu gidajen mai ta Nijeriya (PETROAN) ta bayyana cewa rage farashin man fetur da matatar Dangote ke yi ba ya bayyana kai tsaye a gidajen ma...

azubairu
Read More
Matar shugaban kasa Oluremi Tinubu ta bada tallafin Miliyan 100 ga mata Yan kaduwa 200 a jihar Benue
Babban Labari Jun 17, 2026

Matar shugaban kasa Oluremi Tinubu ta bada tallafin Miliyan 100 ga mata Yan kaduwa 200 a jihar Benue

Uwargidan Shugaban Ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta ba da tallafin naira miliyan 100 ga ƙananan ’yan kasuwa mata 2,000 a Jihar Benue domin su fara ...

Adamu Abdullahi
Read More
Dole Najeriya ta karfafa tsaron iyakokinta don kare kasar daga barazanar tsaro - Christopher Musa
Babban Labari Jun 17, 2026

Dole Najeriya ta karfafa tsaron iyakokinta don kare kasar daga barazanar tsaro - Christopher Musa

Ministan Tsaro, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya yi kira da a ɗauki matakan kariya na gaggawa domin ƙarfafa tsaron iyakokin Najeriya daga lai...

Adamu Abdullahi
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!