YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

Dakarun Operation FANSAN YAMMA sun kashe 'yan ta'adda biyu, sun ceto mutum ɗaya da aka yi garkuwa da shi jihohin Kaduna da Zamfara
Babban Labari Jun 30, 2026

Dakarun Operation FANSAN YAMMA sun kashe 'yan ta'adda biyu, sun ceto mutum ɗaya da aka yi garkuwa da shi jihohin Kaduna da Zamfara

Dakarun Operation FANSAN YAMMA sun kashe 'yan ta'adda biyu, sun ceto mutum ɗaya da aka yi garkuwa da shi, sun kama mutum takwas da ake zargin masu ha...

Adamu Abdullahi
Read More
Babbar Kotun Tarayya Ta Fitar da Sabbin Ka'idoji Kan Shari'o'in Gabanin Zaɓe
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa Jun 30, 2026

Babbar Kotun Tarayya Ta Fitar da Sabbin Ka'idoji Kan Shari'o'in Gabanin Zaɓe

Babbar Kotun Tarayya ta ƙaddamar da sabbin ka'idojin gudanar da shari'o'in gabanin zaɓe domin hanzarta shari'a, tabbatar da adalci da rage jinkirin ...

azubairu
Read More
Shugaba Tinubu Ya Rantsar da Sabbin Kwamishinonin RMAFC da NPC
Babban Labari, Labaran gida Jun 30, 2026

Shugaba Tinubu Ya Rantsar da Sabbin Kwamishinonin RMAFC da NPC

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da sabbin kwamishinoni na Hukumar Tara Kuɗaɗen Shiga da Rabon Arzikin Ƙasa (RMAFC) da kuma Hukumar Ƙ...

adamu
Read More
Jami'o'in Najeriya 24 Sun Shiga Jerin Manyan Jami'o'in Duniya na 2026
Babban Labari, Labaran gida Jun 29, 2026

Jami'o'in Najeriya 24 Sun Shiga Jerin Manyan Jami'o'in Duniya na 2026

Sabon rahoton Times Higher Education (THE) na shekarar 2026 ya nuna cewa jami'o'i 24 daga Najeriya sun shiga jerin manyan jami'o'in duniya, wanda ya s...

azubairu
Read More
Gwamnati Ta Bayyana Sabon Tsarin Horon NYSC da Rukunoni 11 na Musamman
Babban Labari, Labaran gida Jun 29, 2026

Gwamnati Ta Bayyana Sabon Tsarin Horon NYSC da Rukunoni 11 na Musamman

Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Tsare-tsaren Manufofi, Hadiza Bala Usman, ta bayyana wasu daga cikin sauye-sauyen da ake shirin yi wa shirin bau...

azubairu
Read More
Kasashen Duniya Sun Yi Alƙawarin Tallafa wa Venezuela Bayan Girgizar Ƙasa
Babban Labari, Labaran Ketare Jun 29, 2026

Kasashen Duniya Sun Yi Alƙawarin Tallafa wa Venezuela Bayan Girgizar Ƙasa

Kasashe da dama na ci gaba da bayyana shirin ba da agaji ga Venezuela bayan girgizar ƙasa da ta afku a makon da ya gabata.Rahotanni sun nuna cewa ƙa...

azubairu
Read More
An Shigar da Ƙara Kan Takardun Karatun Shugaba Tinubu a Babbar Kotun Tarayya
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa Jun 29, 2026

An Shigar da Ƙara Kan Takardun Karatun Shugaba Tinubu a Babbar Kotun Tarayya

Wata ƙungiya mai rajin sauye-sauye a harkokin shugabanci ta shigar da ƙara a Babbar Kotun Tarayya da ke Kano, inda ta ƙalubalanci sahihancin wasu t...

azubairu
Read More
Sojoji Sun Ceto Ɗalibai Da Malamai Bayan Hari a Wata Makaranta a Borno
Babban Labari, Tsaro Jun 29, 2026

Sojoji Sun Ceto Ɗalibai Da Malamai Bayan Hari a Wata Makaranta a Borno

Rundunar Operation Hadin Kai ta sanar da cewa ta ceto ɗalibai da malamai 10 bayan wani hari da aka kai wata makaranta a yankin Lassa, ƙaramar hukuma...

azubairu
Read More
Masana Sun Ce Sakamakon Zaɓen 2023 Ba Zai Iya Zama Madubin Na 2027 Kai Tsaye Ba
Babban Labari, Siyasa Jun 29, 2026

Masana Sun Ce Sakamakon Zaɓen 2023 Ba Zai Iya Zama Madubin Na 2027 Kai Tsaye Ba

Yayin da jam'iyyun siyasa suka kammala zaɓen fitar da gwanayensu domin tunkarar zaɓen shugaban ƙasa na 2027, wasu na ƙoƙarin hasashen sakamakon z...

azubairu
Read More
Iyalan Shugaban Miyetti Allah Sun Ce Har Yanzu Ba Su Samu Tuntuɓar Gwamnati Ba
Babban Labari, Tsaro Jun 29, 2026

Iyalan Shugaban Miyetti Allah Sun Ce Har Yanzu Ba Su Samu Tuntuɓar Gwamnati Ba

Iyalan marigayi shugaban ƙungiyar Miyetti Allah a Jihar Benue, Alhaji Ardo Risku, sun bayyana cewa har yanzu ba su samu wata tuntuɓa daga gwamnati b...

azubairu
Read More
Kotu daukaka Kara dake kano ta umarci Sheikh Abduljabbar ya gabatar da litattafan da ya kafa hujja a shari’ar farko
Babban Labari Jun 29, 2026

Kotu daukaka Kara dake kano ta umarci Sheikh Abduljabbar ya gabatar da litattafan da ya kafa hujja a shari’ar farko

Babbar kotun ɗaukaka ƙara dake kano dake sauraran ƙarar da Sheikh Abduljabbar Nasir Kabara ya shigar inda yake ƙalubalantar hukuncin kis...

Adamu Abdullahi
Read More
Atiku ya zargi cewa akwai wani sabon shiri da ake yi na hana jam'iyar ADC Shiga zaben 2027
Babban Labari Jun 29, 2026

Atiku ya zargi cewa akwai wani sabon shiri da ake yi na hana jam'iyar ADC Shiga zaben 2027

Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar African Democratic Congress, Atiku Abubakar, ya yi zargin cewa akwai w...

Adamu Abdullahi
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!