YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

Matatar Dangote Ta Fitar da Man Jirgin Sama na Naira Biliyan 757 Zuwa Turai
Babban Labari, Kasuwanci Jul 06, 2026

Matatar Dangote Ta Fitar da Man Jirgin Sama na Naira Biliyan 757 Zuwa Turai

Matatar Man Dangote ta ci gaba da faɗaɗa kasuwancinta a duniya, bayan da ta fitar da man jirgin sama da darajarsa ta kai kusan naira biliyan 757 zuw...

azubairu
Read More
Gwamnatin tarayya ta shawarci 'yan Najeriya da ke zaune a Afirka ta Kudu da  su fice daga kasar idan rayuwarsu na cikin hatsari
Babban Labari Jul 06, 2026

Gwamnatin tarayya ta shawarci 'yan Najeriya da ke zaune a Afirka ta Kudu da su fice daga kasar idan rayuwarsu na cikin hatsari

Gwamnatin tarayya ta shawarci 'yan Najeriya da ke zaune a Afirka ta Kudu da ke jin rayuwarsu na cikin hadari su yi amfani da damar jiragen da gwamnati...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Zargin Kashe Tiriliyoyin Naira Ba Tare da Kasafin Kuɗi ba
Babban Labari Jul 05, 2026

Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Zargin Kashe Tiriliyoyin Naira Ba Tare da Kasafin Kuɗi ba

Gwamnatin Tarayya ta yi watsi da zargin cewa ta kashe sama da naira tiriliyan 8 ba tare da an tanadi kuɗin a cikin kasafin kuɗi ba, tana mai cewa an...

azubairu
Read More
NDLEA ta kama wata taohuwa yar Shekara 67 dake zaune a birtaniya  dauke da kilo 13 na Hodar ibilis a Legas
Babban Labari Jul 05, 2026

NDLEA ta kama wata taohuwa yar Shekara 67 dake zaune a birtaniya dauke da kilo 13 na Hodar ibilis a Legas

Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa NDLEA ta kama wata tsohuwa 'yar Najeriya mai shekaru 67 da ke zama a Birtaniya, Misis Mary Barek,...

Adamu Abdullahi
Read More
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Gwamnatinsa na Kare Ƴancin Addini a Najeriya
Babban Labari, Labaran gida Jul 05, 2026

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Gwamnatinsa na Kare Ƴancin Addini a Najeriya

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sake tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta ci gaba da kare ƴancin gudanar da addini tare da ƙarfafa zaman lafiya ...

azubairu
Read More
Rundunar Soji Ta Ce Ana Ci Gaba da Ƙoƙarin Ceto Ɗaliban da Aka Sace a Oyo
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jul 05, 2026

Rundunar Soji Ta Ce Ana Ci Gaba da Ƙoƙarin Ceto Ɗaliban da Aka Sace a Oyo

Babban Hafsan Sojin Ƙasa na Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shaibu, ya tabbatar da cewa dakarun soji na ci gaba da gudanar da ayyukan ceto domin kuɓu...

azubairu
Read More
Tsohon Shugaban Rasha ya jagoranci tawagar ƙasar zuwa jana'izar Ayatollah
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 03, 2026

Tsohon Shugaban Rasha ya jagoranci tawagar ƙasar zuwa jana'izar Ayatollah

Mataimakin shugaban Majalisar Tsaron Rasha kuma tsohon shugaban ƙasar, Dmitry Medvedev, ya isa birnin Tehran domin jagorantar tawagar ƙasarsa a jana...

azubairu
Read More
Za Mu Sallami Duk Wanda Aka Kama da Takardun Bogi — Gwamna Radda
Babban Labari, Labaran gida Jul 03, 2026

Za Mu Sallami Duk Wanda Aka Kama da Takardun Bogi — Gwamna Radda

Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya sha alwashin sallamar duk wani ma'aikacin gwamnati da aka samu ya samu aiki ta hanyar amfani da takardun ...

azubairu
Read More
Iran Ta Fara Zaman Makoki Yayin da Ake Shirye-shiryen Jana'izar Ayatollah Ali Khamenei
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 03, 2026

Iran Ta Fara Zaman Makoki Yayin da Ake Shirye-shiryen Jana'izar Ayatollah Ali Khamenei

Iran ta fara gudanar da zaman makoki na ƙasa baki ɗaya yayin da ake shirye-shiryen jana'izar tsohon Jagoran Addinin ƙasar, Ayatollah Ali Khamenei, ...

azubairu
Read More
Najeriya Ta Tabbatar da Janyewar Yawancin Sojojin Amurka Daga Ƙasar
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jul 03, 2026

Najeriya Ta Tabbatar da Janyewar Yawancin Sojojin Amurka Daga Ƙasar

Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da cewa yawancin sojojin Amurka da aka tura ƙasar a farkon wannan shekarar domin taimakawa wajen yaƙi da ta'addanci s...

azubairu
Read More
Ba Mu Yanke Hukunci Kan Sauya Kayan NYSC ba – Ministan Matasa
Babban Labari, Labaran gida Jul 03, 2026

Ba Mu Yanke Hukunci Kan Sauya Kayan NYSC ba – Ministan Matasa

Ministan Matasa na Najeriya, Ayodele Olawande, ya bayyana cewa har yanzu gwamnatin tarayya ba ta yanke hukunci kan sauya tufafin masu yi wa ƙasa hidi...

azubairu
Read More
Sojojin Najeriya Sun Lalata Wata Haramtacciyar Masana'antar Ƙera Makamai a Kebbi
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 03, 2026

Sojojin Najeriya Sun Lalata Wata Haramtacciyar Masana'antar Ƙera Makamai a Kebbi

Rundunar Sojin Najeriya ta sanar da cewa dakarunta na Operation FANSAN YAMMA sun gano tare da lalata wata haramtacciyar masana'antar ƙera makamai a J...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!