YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 195 articles

EFCC ta janye karar da ta shigar kan Maryam Shehu bisa zargin bata suna
Labaran gida, Tsaro Aug 21, 2026

EFCC ta janye karar da ta shigar kan Maryam Shehu bisa zargin bata suna

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Najeriya (EFCC) ta janye karar da ta shigar kan Maryam Isah Shehu da Abubakar Shuraim Abdulhamad, waɗanda ak...

azubairu
Read More
’Yan sanda sun kama mutum kan zargin satar ƙarafunan digar jirgi a Bauchi
Labaran gida, Tsaro Aug 19, 2026

’Yan sanda sun kama mutum kan zargin satar ƙarafunan digar jirgi a Bauchi

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Bauchi ta kama wani mutum mai suna Abubakar Sanusi bisa zargin hannu a satar ƙarafunan digar jirgi.Jami’in Hulɗa da J...

azubairu
Read More
Tsofaffin ’yan sanda a Adamawa sun yi alkawarin taimakawa wajen inganta tsaro
Labaran gida, Tsaro Aug 19, 2026

Tsofaffin ’yan sanda a Adamawa sun yi alkawarin taimakawa wajen inganta tsaro

Ƙungiyar Tsofaffin Jami’an ’Yan Sandan Najeriya (NARPON), reshen Jihar Adamawa, ta yi alkawarin amfani da gogewarta wajen taimakawa wajen inganta...

azubairu
Read More
Sojojin Ruwa sun ceto fasinjoji 22 da ’yan fashin teku suka yi garkuwa da su a Akwa Ibom
Babban Labari, Tsaro Aug 18, 2026

Sojojin Ruwa sun ceto fasinjoji 22 da ’yan fashin teku suka yi garkuwa da su a Akwa Ibom

Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya ta ce dakarunta sun ceto fasinjoji 22 da ’yan fashin teku suka yi garkuwa da su, tare da ƙwato wani jirgin ruwa na ...

azubairu
Read More
Sojoji sun dakile yunƙurin garkuwa da mutane a Zamfara, sun kuɓutar da fararen hula
Tsaro Aug 18, 2026

Sojoji sun dakile yunƙurin garkuwa da mutane a Zamfara, sun kuɓutar da fararen hula

Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarunta da ke aiki a Arewa maso Yammacin ƙasar sun dakile wasu yunƙurin garkuwa da mutane da ’yan ta’adda suka y...

azubairu
Read More
Operation FANSAN YAMMA: Sojoji sun dakile yunƙurin sace fararen hula da dama a Zamfara
Labaran Ketare, Tsaro Aug 18, 2026

Operation FANSAN YAMMA: Sojoji sun dakile yunƙurin sace fararen hula da dama a Zamfara

Dakarun rundunar haɗin gwiwa ta Arewa maso Yamma, Operation FANSAN YAMMA, sun dakile wani yunƙurin garkuwa da fararen hula da ’yan ta’adda suka ...

azubairu
Read More
Sojoji sun kuɓutar da wata mata da ’ya’yanta biyu da ’yan ta’adda suka sace a 2017
Tsaro Aug 18, 2026

Sojoji sun kuɓutar da wata mata da ’ya’yanta biyu da ’yan ta’adda suka sace a 2017

Dakarun Sojin Najeriya sun kuɓutar da wata mata tare da ’ya’yanta biyu da ake zargin ’yan ta’adda ne suka yi garkuwa da su a shekarar 2017 a ...

azubairu
Read More
EFCC ta gurfanar da mutum kan zargin damfarar maniyyatan Haji N56.4m
Labaran gida, Tsaro Aug 18, 2026

EFCC ta gurfanar da mutum kan zargin damfarar maniyyatan Haji N56.4m

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Najeriya (EFCC) ta gurfanar da wani mutum mai suna Lawal Babale Musa a gaban Babbar Kotun Jihar Oyo da ke Iba...

azubairu
Read More
Yan bindiga sunyi garkuwa tare da harbin wasu mutane a garin Lakwaya dake karamar hukumar Gwarzo a jihar Kano
Tsaro Aug 15, 2026

Yan bindiga sunyi garkuwa tare da harbin wasu mutane a garin Lakwaya dake karamar hukumar Gwarzo a jihar Kano

Al'ummar garin Lakwaya da ke Karamar Hukumar Gwarzo a Jihar Kano sunkwana cikin zullumi bayan harin da 'yan bindiga suka kai garin a daren Juma'a.Baya...

Sultan Bello
Read More
NSA Ribadu Ya Jagoranci Tawagar Najeriya a Tattaunawar Tsaro da Amurka
Babban Labari, Labaran Ketare, Tsaro Aug 13, 2026

NSA Ribadu Ya Jagoranci Tawagar Najeriya a Tattaunawar Tsaro da Amurka

Mai ba Shugaban Ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya jagoranci manyan jami’an tsaro daga Najeriya zuwa birnin Washington, D.C., domin h...

azubairu
Read More
Sojojin Najeriya sun daƙile shirin kwanton ɓaunar ƴanbindiga a Filato
Babban Labari, Tsaro Aug 11, 2026

Sojojin Najeriya sun daƙile shirin kwanton ɓaunar ƴanbindiga a Filato

Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation ENDURING PEACE da ke aiki a Jihar Filato sun samu nasarar dakile wani kwanton bauna da ake zargin...

azubairu
Read More
Sarkin Musulmi Ya Yi Kira ga ’Yan Najeriya Su Rungumi Zaman Lafiya da Haɗin Kai
Babban Labari, Tsaro Aug 11, 2026

Sarkin Musulmi Ya Yi Kira ga ’Yan Najeriya Su Rungumi Zaman Lafiya da Haɗin Kai

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya yi kira ga ’yan Najeriya da su rungumi zaman lafiya, haɗin kai da fahimtar juna, yana m...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!