YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

Kotu ta ba da umarnin kamo Adeniyi Adeyemi kan zargin ƙirƙirar hukumar bogi a Nijeriya
Babban Labari Jul 14, 2026

Kotu ta ba da umarnin kamo Adeniyi Adeyemi kan zargin ƙirƙirar hukumar bogi a Nijeriya

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da umarnin kamo Adeniyi Adeyemi, wanda ake zargi da ƙirƙirar wata hukumar bogi tare da ikirarin cewa shi ne D...

Sultan Bello
Read More
Shekara ɗaya bayan rasuwar Buhari: Ina makusantansa suka dosa a siyasa?
Babban Labari, Siyasa Jul 14, 2026

Shekara ɗaya bayan rasuwar Buhari: Ina makusantansa suka dosa a siyasa?

Shekara guda bayan rasuwar tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, abokansa da na hannun damansa sun gudanar da taron tunawa da shi a Abuja, inda ...

azubairu
Read More
Tinubu ya nemi Majalisar Wakilai ta yi wa Kundin Tsarin Mulki kwaskwarima domin samun damar kafa 'yan sandan jihohi
Babban Labari Jul 14, 2026

Tinubu ya nemi Majalisar Wakilai ta yi wa Kundin Tsarin Mulki kwaskwarima domin samun damar kafa 'yan sandan jihohi

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci Majalisar Wakilai ta yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya na shekarar 1999 kwaskwarima domin samar da damar...

Adamu Abdullahi
Read More
A Karon farko Daliban Najeriya za su wakilci ƙasar a gasar Spelling Bee ta Duniya da za a gudanar a birnin Shanghai na ƙasar China
Babban Labari Jul 14, 2026

A Karon farko Daliban Najeriya za su wakilci ƙasar a gasar Spelling Bee ta Duniya da za a gudanar a birnin Shanghai na ƙasar China

Dalibai huɗu daga Najeriya za su wakilci ƙasar a karon farko a gasar Spelling Bee ta Duniya da za a gudanar a birnin Shanghai na ƙasar China daga r...

Adamu Abdullahi
Read More
Ofishin tsohon shugaban Iran Mahmoud Ahmadinejad ya karyata cewa Isra’ila ta masa tayin daukarsa aiki
Babban Labari Jul 14, 2026

Ofishin tsohon shugaban Iran Mahmoud Ahmadinejad ya karyata cewa Isra’ila ta masa tayin daukarsa aiki

Tsohon shugaban Iran Mahmoud Ahmadinejad a ranar Talata ya ƙaryata wani rahoto na The New York Times da ke zargin cewa hukumar leken asiri ta Isra'il...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin Jihar Neja ta haramta wa makarantu masu zaman kansu gudanar da bukukuwan kammala karatu (Graduation Ceremony), tare da maye gurbinsu da Bukukuwan Jawabi da Raba
Babban Labari Jul 14, 2026

Gwamnatin Jihar Neja ta haramta wa makarantu masu zaman kansu gudanar da bukukuwan kammala karatu (Graduation Ceremony), tare da maye gurbinsu da Bukukuwan Jawabi da Raba

An ƙaddamar da wannan tsari ne ta hannun Hukumar Kula da Makarantu Masu Zaman Kansu ta Jihar Neja, da nufin daidaita shirye-shiryen ƙarshen zangon k...

Adamu Abdullahi
Read More
Jirgin karshe na yan najeriya mazauna kasar afrika ta kudu dauke da mutane 315 zata isa gida a gobe laraba 15 ga watan yuli,2026
Babban Labari Jul 14, 2026

Jirgin karshe na yan najeriya mazauna kasar afrika ta kudu dauke da mutane 315 zata isa gida a gobe laraba 15 ga watan yuli,2026

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kakakin Ma'aikatar Harkokin Waje, Kimiebi Imomotimi Ebienfa, ya sanya wa hannu a ranar Talata.Sanarwar ta ce ...

Adamu Abdullahi
Read More
Iran ta ce ta harbo jirgi mara matuƙi na Amurka a Bandar Abbas
Babban Labari, Tsaro Jul 13, 2026

Iran ta ce ta harbo jirgi mara matuƙi na Amurka a Bandar Abbas

Rundunar sojin Iran ta yi iƙirarin cewa dakarun tsaron sararin samaniyarta sun harbo wani jirgi mara matuƙi na Amurka a sararin samaniyar birnin Ban...

azubairu
Read More
Kotun Sudan ta yanke wa jagoran RSF Hemedti hukuncin ɗaurin rai da rai
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 13, 2026

Kotun Sudan ta yanke wa jagoran RSF Hemedti hukuncin ɗaurin rai da rai

Wata kotu da ke Port Sudan ta yanke wa jagoran rundunar Rapid Support Forces (RSF), Mohamed Hamdan Dagalo, wanda aka fi sani da Hemedti, hukuncin ɗau...

azubairu
Read More
Gwamnatin Tarayya ta dakatar da shirin ƙara kuɗin jarrabawar WAEC da NECO
Babban Labari, Labaran gida Jul 13, 2026

Gwamnatin Tarayya ta dakatar da shirin ƙara kuɗin jarrabawar WAEC da NECO

Gwamnatin Tarayya ta dakatar da shirin ƙara kuɗin rajistar jarrabawar WAEC da NECO ga ɗaliban makarantun sakandire, domin ba da damar sake nazarin ...

azubairu
Read More
Rundunar Sojin Najeriya ta bayyana cewa ta gano wasu 'yan ƙasashen waje uku da ke cikin mayaƙan ƙungiyar ISWAP
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare, Tsaro Jul 13, 2026

Rundunar Sojin Najeriya ta bayyana cewa ta gano wasu 'yan ƙasashen waje uku da ke cikin mayaƙan ƙungiyar ISWAP

A cikin wata sanarwa da rundunar Operation Hadin Kai, mai yaƙi da Boko Haram da ISWAP a Arewa maso Gabashin ƙasar ta fitar, ta ce an gano mutanen ne...

azubairu
Read More
Gwamnatin tarayya ta dakatar da shirin kara kudin jarrabawar WAEC da NECO ga daliban sakandire ta kasar
Babban Labari Jul 13, 2026

Gwamnatin tarayya ta dakatar da shirin kara kudin jarrabawar WAEC da NECO ga daliban sakandire ta kasar

Gwamnatin Tarayya ta sanar da dakatar da shirin ƙara kuɗin jarabawar Hukumar Shirya Jarabawar Kammala Makarantun Sakandare ta Yammacin Afirka (WAEC)...

Sultan Bello
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!