YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 446 articles

Jihohi da Kananan Hukumomi Sun Raba Naira Tiriliyan 2.3 Na Kudin Shiga na Mayun 2026
Babban Labari, Labaran gida Jun 18, 2026

Jihohi da Kananan Hukumomi Sun Raba Naira Tiriliyan 2.3 Na Kudin Shiga na Mayun 2026

Kwamitin Raba Kudaden Tarayya (FAAC) ya raba jimillar Naira tiriliyan 2.3 ga matakan gwamnati uku a matsayin rabon kudaden shiga na watan Mayun 2026.A...

azubairu
Read More
Gwamna Radda Ya Amince da Sanya Fitilun Solar a Makarantun Tsangaya 361 na Katsina
Labaran gida Jun 18, 2026

Gwamna Radda Ya Amince da Sanya Fitilun Solar a Makarantun Tsangaya 361 na Katsina

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya amince da sanya fitilun solar a makarantun Tsangaya da ke mazabu 361 na jihar domin inganta yanayin...

Sultan Bello
Read More
Atiku Ya Jinjinawa Hukuncin Kotun Ɗaukaka Ƙara Kan Rajistar ADC
Labaran gida, Siyasa Jun 17, 2026

Atiku Ya Jinjinawa Hukuncin Kotun Ɗaukaka Ƙara Kan Rajistar ADC

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC a zaɓen 2027, Atiku Abubakar, ya bayyana gamsuwarsa da hukuncin Kotun Ɗaukaka Ƙara na dakatar da aiw...

azubairu
Read More
Kwastam Ta Yi Bayani Kan Zargin Rashin Miƙa Naira Biliyan 62.2 ga Asusun Tarayya
Babban Labari, Labaran gida Jun 17, 2026

Kwastam Ta Yi Bayani Kan Zargin Rashin Miƙa Naira Biliyan 62.2 ga Asusun Tarayya

Hukumar Kwastam ta Najeriya ta yi karin haske kan zargin rashin miƙa Naira biliyan 62.2 ga Asusun Tarayya, yayin wani zaman bincike da Kwamitin Majal...

azubairu
Read More
Daliban UTME Sun Fara Duba Sakamakonsu Bayan JAMB Ta Fitar da Sakamako
Babban Labari, Labaran gida Jun 16, 2026

Daliban UTME Sun Fara Duba Sakamakonsu Bayan JAMB Ta Fitar da Sakamako

Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Manyan Makarantu ta Ƙasa (JAMB) ta fitar da sakamakon jarabawar UTME ta maimaitawa, wadda aka gudanar ga ɗaliban da b...

azubairu
Read More
Duk da Sauya Sheƙar Fintiri Zuwa APC, PDP Na Kan Gaba a Zaɓen Kananan Hukumomi na Adamawa
Labaran gida, Siyasa Jun 15, 2026

Duk da Sauya Sheƙar Fintiri Zuwa APC, PDP Na Kan Gaba a Zaɓen Kananan Hukumomi na Adamawa

Jam’iyyar PDP na kan gaba a sakamakon farko na zaɓen shugabanni da kansilolin ƙananan hukumomi da aka gudanar a Jihar Adamawa ranar Asabar.Hukumar...

azubairu
Read More
Gwamnati Ta Shirya Gurfanar da Mutane 400 Kan Laifukan Ta’addanci
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 15, 2026

Gwamnati Ta Shirya Gurfanar da Mutane 400 Kan Laifukan Ta’addanci

Aƙalla mutum 400 ne ake sa ran za a gurfanar a gaban Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Litinin kan zargin aikata laifukan ta’addanci, a ɗaya daga ...

azubairu
Read More
Sojojin Najeriya Sun Ƙara Kaimi da Sabon Farmaki a Katsina Bayan Mutuwar Janar Rabe
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 15, 2026

Sojojin Najeriya Sun Ƙara Kaimi da Sabon Farmaki a Katsina Bayan Mutuwar Janar Rabe

Hedkwatar Tsaron Najeriya ta ƙaddamar da wani sabon gagarumin aikin soji mai suna Operation Clean Sweep III a ƙaramar hukumar Matazu da ke jihar Kat...

azubairu
Read More
Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda 27 a Sabbin Hare-Hare
Labaran gida, Tsaro Jun 14, 2026

Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda 27 a Sabbin Hare-Hare

Rundunar Sojojin Najeriya ta sanar da cewa ta samu gagarumar nasara a wasu hare-haren da ta kai a sassa daban-daban na ƙasar, inda ta kashe ’yan ta...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Gargaɗi Ƴanbindiga da Masu Mara Musu Baya Su Miƙa Wuya
Babban Labari, Labaran gida Jun 14, 2026

Tinubu Ya Gargaɗi Ƴanbindiga da Masu Mara Musu Baya Su Miƙa Wuya

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sake jaddada cewa 'yan bindiga, masu garkuwa da mutane da masu ɗaukar nauyin ta'addanci su miƙa wuya ko kum...

azubairu
Read More
An fatattaki ƴan ta’adda yayin da suka yi yunƙurin kai hare-hare a Arewa maso Gabas
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 13, 2026

An fatattaki ƴan ta’adda yayin da suka yi yunƙurin kai hare-hare a Arewa maso Gabas

Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation HADIN KAI sun samu nasarar dakile wani yunkurin kutsen ƴan ta’adda tare da lalata hanyoyin sam...

azubairu
Read More
Tarihin Janar Rabe da ya rasa ransa a hannun ƴanbindiga
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 13, 2026

Tarihin Janar Rabe da ya rasa ransa a hannun ƴanbindiga

A ranar Asabar, 13 ga Yunin 2026, tsohon mai magana da yawun rundunar sojin Najeriya, Manjo Janar Abubakar Rabe, ya rasu yayin da yake tsare a hannun ...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!