YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

Takaddama ta ɓarke tsakanin Hisbah da Hukumar Tace Fina-finai kan sana'ar "downloading" a Kano
Babban Labari, Nishadi Jul 17, 2026

Takaddama ta ɓarke tsakanin Hisbah da Hukumar Tace Fina-finai kan sana'ar "downloading" a Kano

Takaddama ta ɓarke tsakanin Hukumar Hisbah ta Jihar Kano da Hukumar Tace Fina-finai da Ɗab'i ta Jihar Kano kan ikon da ya shafi sana'ar tura fina-fi...

azubairu
Read More
INEC na duba yiwuwar gudanar da zaɓen shugaban ƙasa na gwaji kafin zaɓen 2027
Babban Labari, Labaran gida Jul 17, 2026

INEC na duba yiwuwar gudanar da zaɓen shugaban ƙasa na gwaji kafin zaɓen 2027

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa tana nazarin yiwuwar gudanar da zaɓen shugaban ƙasa na gwaji kafin babban zaɓen sheka...

azubairu
Read More
Sakatare Janar na MDD ya yi Allah wadai da hare-haren kan gine-ginen fararen hula a Iran
Babban Labari, Lafiya Jul 17, 2026

Sakatare Janar na MDD ya yi Allah wadai da hare-haren kan gine-ginen fararen hula a Iran

Sakatare Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD), Antonio Guterres, ya bayyana cewa bai dace a kai hare-hare kan gine-ginen fararen hula ba, yayin da ...

azubairu
Read More
Amurka ta tsaurara dokokin zama ga ɗaliban ƙasashen waje
Babban Labari, Labaran gida Jul 17, 2026

Amurka ta tsaurara dokokin zama ga ɗaliban ƙasashen waje

Gwamnatin Amurka ƙarƙashin Shugaba Donald Trump ta sanar da sabbin ƙa'idoji da za su tsaurara dokokin zama da karatu ga ɗaliban ƙasashen waje da ...

azubairu
Read More
Kotu ta yi watsi da ƙarar neman INEC ta amince da kwamitin riƙon ƙwaryar PDP na Kabiru Turaki
Babban Labari, Labaran gida Jul 17, 2026

Kotu ta yi watsi da ƙarar neman INEC ta amince da kwamitin riƙon ƙwaryar PDP na Kabiru Turaki

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da wasu shugabannin Jam'iyyar PDP suka shigar, wadda ke neman a tilasta wa Hukumar Zaɓe Mai Za...

azubairu
Read More
Chadi ta soke takardar izinin shiga ƙasar ga 'yan Afirka
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare Jul 16, 2026

Chadi ta soke takardar izinin shiga ƙasar ga 'yan Afirka

Gwamnatin Jamhuriyar Chadi ta sanar da cewa za ta daina buƙatar takardar izinin shiga ƙasar (Visa) ga dukkan 'yan ƙasashen nahiyar Afirka, a wani m...

azubairu
Read More
An ji fashe-fashe a sassan Iran yayin da Amurka ta ƙaddamar da sabbin hare-hare
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 16, 2026

An ji fashe-fashe a sassan Iran yayin da Amurka ta ƙaddamar da sabbin hare-hare

An ji ƙarar fashewar abubuwa a sassa daban-daban na Iran, ciki har da yankunan da ke kusa da Tekun Fasha, bayan da rundunar sojin Amurka ta sanar da ...

azubairu
Read More
Kotu ta ba da umarnin ƙwace kadarori kusan 48 da ake alaƙanta su da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami
Babban Labari, Labaran gida Jul 16, 2026

Kotu ta ba da umarnin ƙwace kadarori kusan 48 da ake alaƙanta su da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da umarnin ƙwace kadarori kusan 48 da ake alaƙanta su da tsohon Ministan Shari'a kuma tsohon Babban Lauyan Ta...

azubairu
Read More
NIHSA ta yi gargaɗin yiwuwar ambaliya a jihohi 14 na Najeriya
Babban Labari, Labaran gida Jul 16, 2026

NIHSA ta yi gargaɗin yiwuwar ambaliya a jihohi 14 na Najeriya

Hukumar Kula da Madatsun Ruwa ta Najeriya (NIHSA) ta yi gargaɗin cewa akwai yiwuwar samun ambaliya a wasu sassan jihohi 14 na ƙasar tsakanin 14 zuwa...

azubairu
Read More
Yadda ake zargin hukumar VIO ta kano da tilastawa mutane biyan kudin duba lafiyar mota da yin watanda da kudin ta Opay din wani jami'i Musa Abdullahi
Babban Labari Jul 16, 2026

Yadda ake zargin hukumar VIO ta kano da tilastawa mutane biyan kudin duba lafiyar mota da yin watanda da kudin ta Opay din wani jami'i Musa Abdullahi

Yadda ake zargin hukumar VIO ta kano na tilastawa masu mota gwajin lafiyar mota da biyan kudi ta Opay din ma'aikaci Musa Abdullahi maimakon bankin huk...

Adamu Abdullahi
Read More
INEC ta karɓi jerin 'yan takarar ADC na ɓangaren David Mark, ta yi watsi da na Nafiu Bala
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa Jul 15, 2026

INEC ta karɓi jerin 'yan takarar ADC na ɓangaren David Mark, ta yi watsi da na Nafiu Bala

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa ta karɓi jerin sunayen 'yan takarar jam'iyyar ADC da ɓangaren da Sanata David Mark ke ...

azubairu
Read More
Gwamnati ta yi watsi da kiraye-kirayen kawo ƙarshen afuwar tubabbun 'yan ta'adda
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jul 15, 2026

Gwamnati ta yi watsi da kiraye-kirayen kawo ƙarshen afuwar tubabbun 'yan ta'adda

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta sake jaddada aniyarta na ci gaba da aiwatar da shirin yafewa, karɓar makamai da kuma sake shigar da tubabbun 'yan ta'a...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!