YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

Sojojin Amurka uku sun mutu a hare-haren da ake dangantawa da Iran – CENTCOM
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 20, 2026

Sojojin Amurka uku sun mutu a hare-haren da ake dangantawa da Iran – CENTCOM

Rundunar Sojin Amurka ta Tsakiya (CENTCOM) ta sanar da cewa sojojinta uku sun mutu cikin kwanaki biyu sakamakon hare-haren da ake dangantawa da Iran, ...

azubairu
Read More
Ɗalibai uku sun mutu a harin ISWAP kan makaranta a Borno
Babban Labari, Labaran gida Jul 20, 2026

Ɗalibai uku sun mutu a harin ISWAP kan makaranta a Borno

Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Borno, Usman Tar, ya tabbatar da cewa ɗalibai uku sun mutu yayin musayar wuta tsakanin dakarun sojin Najeriya da m...

azubairu
Read More
Sojoji sun kama ɗan Sudan da ake zargin mayaƙin ta'addanci da kuma wata 'yar Ghana a Borno
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jul 20, 2026

Sojoji sun kama ɗan Sudan da ake zargin mayaƙin ta'addanci da kuma wata 'yar Ghana a Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation HADIN KAI sun kama wani mutum ɗan ƙasar Sudan mai suna Musa Fashir, mai shekaru 32, wanda ake z...

azubairu
Read More
Bassirou Diomaye Faye  na Senagal ya Zama shugaban ECOWAS
Babban Labari Jul 20, 2026

Bassirou Diomaye Faye na Senagal ya Zama shugaban ECOWAS

Shugaban Senegal, Bassirou Diomaye Faye, ya karɓi ragamar shugabancin Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Yammacin Afirka (ECOWAS), a daidai lo...

Adamu Abdullahi
Read More
Jirgin ruwa dauke da fasinjoji 116 ya nutse a Guyana
Babban Labari, Labaran Ketare, Tsaro Jul 19, 2026

Jirgin ruwa dauke da fasinjoji 116 ya nutse a Guyana

Hukumomi a ƙasar Guyana sun ce wani jirgin ruwa da ke ɗauke da fasinja 116 ya nutse a gabar Tekun Atlantika, inda kawo yanzu aka ceto mutum takwas k...

azubairu
Read More
Amurka ta kai hare-hare Kan cibiyoyin nukiliya da ake ginawa a kudu maso yammacin Iran
Babban Labari Jul 19, 2026

Amurka ta kai hare-hare Kan cibiyoyin nukiliya da ake ginawa a kudu maso yammacin Iran

Ƙungiyar makamashin nukiliya ta Iran ta sanar da cewa Amurka ta kai hari kan wani sansanin nukiliya da ake ginawa a kudu maso yammacin kasar a yau La...

Adamu Abdullahi
Read More
Oyinkansola Badejo-Okusanya ta lashe zaben Shugabar Kungiyar lauyoyi ta kasa Kara na 33
Babban Labari Jul 19, 2026

Oyinkansola Badejo-Okusanya ta lashe zaben Shugabar Kungiyar lauyoyi ta kasa Kara na 33

Kwamitin gudanar da zaɓen Ƙungiyar Lauyoyin Najeriya (ECNBA) ya ayyana Oyinkansola Badejo-Okusanya a matsayin shugabar Ƙungiyar Lauyoyin Najeriya (...

Adamu Abdullahi
Read More
Ku janye Kudurin Dokar kafafen Sada zumunta ko ku fuskanci Shari'a - Gargadin SERAP ga Majalisar kasa
Babban Labari Jul 19, 2026

Ku janye Kudurin Dokar kafafen Sada zumunta ko ku fuskanci Shari'a - Gargadin SERAP ga Majalisar kasa

SERAP ta bukaci Majalisar Dokoki ta Kasa da ta janye kudirin gyaran Dokar Kare Bayanai ta Najeriya na 2026, tana mai cewa wata hanya ce ta bayan fage ...

Adamu Abdullahi
Read More
Aƙalla sojojin Mali 50 sun mutu a kwanton-ɓauna a arewacin ƙasar
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare Jul 19, 2026

Aƙalla sojojin Mali 50 sun mutu a kwanton-ɓauna a arewacin ƙasar

Hukumomi a arewacin Mali sun ce mayaƙan Tuareg masu neman ɓallewa tare da mayaƙan ƙungiyoyin masu iƙirarin jihadi sun kashe aƙalla sojojin Mali ...

azubairu
Read More
Shugaban Lebanon ya tafi Amurka domin ganawa da Donald Trump
Babban Labari, Labaran gida Jul 18, 2026

Shugaban Lebanon ya tafi Amurka domin ganawa da Donald Trump

Shugaban ƙasar Lebanon, Joseph Aoun, ya bar birnin Beirut zuwa Washington, inda ake sa ran zai gana da shugaban Amurka, Donald Trump, kamar yadda fad...

azubairu
Read More
An yi zargin kutse cikin shafin intanet na fadar shugaban ƙasar Kenya
Babban Labari, Labaran gida Jul 18, 2026

An yi zargin kutse cikin shafin intanet na fadar shugaban ƙasar Kenya

Rahotanni daga kafafen yaɗa labarai na Kenya sun ce wasu masu kutse ta intanet sun kutsa cikin shafin intanet na fadar shugaban ƙasar, William Ruto,...

azubairu
Read More
Kotu ta yi watsi da buƙatar gyaran ƙarar zaɓen fidda gwanin APC a Neja
Babban Labari, Labaran gida Jul 18, 2026

Kotu ta yi watsi da buƙatar gyaran ƙarar zaɓen fidda gwanin APC a Neja

Babbar Kotun Tarayya da ke Minna, Jihar Neja, ta yi watsi da wata buƙata da aka gabatar domin sauya sunayen ɓangarorin da ke cikin ƙarar da ke ƙal...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!