YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

Rabiu Musa Kwankwaso Ya Ce Peter Obi Ya Amince Zai Yi Wa'adi Ɗaya Idan Ya Ci Zaɓe
Babban Labari, Siyasa Jul 21, 2026

Rabiu Musa Kwankwaso Ya Ce Peter Obi Ya Amince Zai Yi Wa'adi Ɗaya Idan Ya Ci Zaɓe

Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC), Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'...

azubairu
Read More
Iran Ta Yi Iƙirarin Kashe Sojojin Amurka A Hari Da Ta Kai Jordan
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 21, 2026

Iran Ta Yi Iƙirarin Kashe Sojojin Amurka A Hari Da Ta Kai Jordan

Rundunar Juyin Juya Halin Iran (IRGC) ta yi iƙirarin cewa harin da ta kai kan wani sansanin da sojojin Amurka ke amfani da shi a yankin Rukban na ƙa...

azubairu
Read More
ICPC Ta Gurfanar Da Wani Likita Bisa Zargin Ƙirƙirar Rahoton Lafiya Na Bogi
Babban Labari, Tsaro Jul 21, 2026

ICPC Ta Gurfanar Da Wani Likita Bisa Zargin Ƙirƙirar Rahoton Lafiya Na Bogi

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) ta gurfanar da Farfesa Bello Abubakar a gaban kotu bisa zargin ƙirƙirar rahoton lafiya na bogi.A cewar ...

azubairu
Read More
Gwamnan Jigawa Ya Nuna Rashin Jin Daɗi Kan Rashin Zuwa Aiki Da Wuri
Babban Labari, Labaran gida Jul 21, 2026

Gwamnan Jigawa Ya Nuna Rashin Jin Daɗi Kan Rashin Zuwa Aiki Da Wuri

Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya nuna rashin jin daɗinsa kan rashin halartar aiki da wuri da wasu manyan jami'an gwamnati suka yi bayan wa...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Bukaci ECOWAS Ta Ɗauki Mataki Kan Hare-haren Ƙyamar Baƙi A Afirka Ta Kudu
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare Jul 21, 2026

Tinubu Ya Bukaci ECOWAS Ta Ɗauki Mataki Kan Hare-haren Ƙyamar Baƙi A Afirka Ta Kudu

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci ƙasashen da ke ƙarƙashin Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Yammacin Afirka (ECOWAS) su haɗa ...

azubairu
Read More
An Kama Mutane 19 Kan Zargin Safarar Jarirai Zuwa Ƙasashen Waje A Indonesia
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 21, 2026

An Kama Mutane 19 Kan Zargin Safarar Jarirai Zuwa Ƙasashen Waje A Indonesia

Mahukunta a Indonesia sun kama mutane 19 da ake zargi da hannu a safarar jarirai kusan 34 zuwa ƙasashen waje, lamarin da ya sake jawo hankali kan mat...

azubairu
Read More
Sojoji Sun Daƙile Yunƙurin Boko Haram/ISWAP Na Karɓar Haraji A Yobe
Babban Labari, Labaran gida Jul 21, 2026

Sojoji Sun Daƙile Yunƙurin Boko Haram/ISWAP Na Karɓar Haraji A Yobe

Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta sun daƙile wani yunƙuri da mayaƙan Boko Haram/ISWAP suka yi na tatsar kuɗi daga al'ummomi a Jihar Yobe ta ...

azubairu
Read More
Amurka ta zuba Jarin Dala 2.1 don adana al'adun Gargajiya a Najeriya
Babban Labari Jul 21, 2026

Amurka ta zuba Jarin Dala 2.1 don adana al'adun Gargajiya a Najeriya

Amurka ta zuba jarin dala miliyan 1.2 cikin shekaru biyar da suka gabata domin tallafa wa ayyukan kare da adana al'adun gargajiya a jihohi 21 na Najer...

Adamu Abdullahi
Read More
Sojoji sun kashe Yan boko haram tare da kawo karshen karbar harajin dole da suke kakabawa mutane a Yobe
Babban Labari, Tsaro Jul 21, 2026

Sojoji sun kashe Yan boko haram tare da kawo karshen karbar harajin dole da suke kakabawa mutane a Yobe

Dakarun Operation HADIN KAI sun dakile wani yunkuri na 'yan ta'addan Boko Haram/Islamic State West Africa Province (ISWAP) na karɓar haraji ba bisa k...

Adamu Abdullahi
Read More
Jam'iyyar ADC ta zaɓi Bello Ambarura a matsayin ɗan takarar mataimakin gwamnan Sakkwato na zaɓen 2027
Babban Labari, Siyasa Jul 21, 2026

Jam'iyyar ADC ta zaɓi Bello Ambarura a matsayin ɗan takarar mataimakin gwamnan Sakkwato na zaɓen 2027

Jam'iyyar ADC ta zaɓi ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar tarayya ta Ille/Gwadabawa, Bello Ambarura, a matsayin ɗan takarar mataimakin gwamn...

Adamu Abdullahi
Read More
Kada Ku bari 'yan sanda su binciki wayoyinku na hannu yayin binciken shinge, cewar CP Ahmed Sanusi
Babban Labari Jul 21, 2026

Kada Ku bari 'yan sanda su binciki wayoyinku na hannu yayin binciken shinge, cewar CP Ahmed Sanusi

Kwamishinan 'Yan Sanda na Babban Birnin Tarayya (FCT), CP Ahmed Sanusi, ya bukaci mazauna yankin, musamman matasa, da kada su bari jami'an 'yan sanda ...

Adamu Abdullahi
Read More
ECOWAS ta sake jaddada ƙudurinta na ƙaddamar da kuɗin bai ɗaya na yankin ECO a shekarar 2027
Babban Labari Jul 21, 2026

ECOWAS ta sake jaddada ƙudurinta na ƙaddamar da kuɗin bai ɗaya na yankin ECO a shekarar 2027

Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Yammacin Afirka (ECOWAS) ta sake jaddada ƙudurinta na ƙaddamar da kuɗin bai ɗaya na yankin, ECO, a sheka...

Adamu Abdullahi
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!