YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 312 articles

Gwamnatin Iran ta yi alƙawarin kammala gyaran gidajen da yaƙi ya lalata zuwa Yuli
Labaran Ketare May 31, 2026

Gwamnatin Iran ta yi alƙawarin kammala gyaran gidajen da yaƙi ya lalata zuwa Yuli

Mai magana da yawun Gwamnatin Birnin Tehran, Abdul Motahar Mohammadkhani, ya bayyana cewa ana sa ran kammala dukkan ayyukan da suka shafi sake gina da...

azubairu
Read More
Cibiyar gas ta South Pars ta janyo wa Iran asarar dala biliyan huɗu
Kasuwanci, Labaran Ketare May 30, 2026

Cibiyar gas ta South Pars ta janyo wa Iran asarar dala biliyan huɗu

Wani ɗan majalisar dokokin Iran, Jafar Pourkabagani, ya bayyana cewa ƙasar ta yi asarar da ta kai kusan dala biliyan huɗu a filin gas na South Pars...

azubairu
Read More
PSG ko Arsenal, wa zai lashe kofin Turai?
Babban Labari, Labaran Ketare, Wassani May 30, 2026

PSG ko Arsenal, wa zai lashe kofin Turai?

Babu tabbataccen wanda zai lashe kofin Champions League har sai an buga wasan ƙarshe, amma PSG da Arsenal duka suna da dalilan da ke sa magoya bayans...

azubairu
Read More
Saudiyya ta sanar da kammala Hajjin 2026 cikin nasara, alhazai miliyan 1.7 sun sauke ibada
Babban Labari, Labaran Ketare May 29, 2026

Saudiyya ta sanar da kammala Hajjin 2026 cikin nasara, alhazai miliyan 1.7 sun sauke ibada

Yarima Saud bin Mishal bin Abdulaziz, mataimakin gwamnan yankin Makkah kuma mataimakin shugaban Kwamitin Dindindin na Hajj da Umrah, ya bayyana cewa k...

azubairu
Read More
An cafke ɗalibai takwas kan zargin hannu a gobarar makaranta a Kenya
Labaran Ketare May 29, 2026

An cafke ɗalibai takwas kan zargin hannu a gobarar makaranta a Kenya

Hukumomi a Kenya sun kama ɗalibai takwas bisa zargin suna da hannu a mummunar gobarar da ta tashi a wata makarantar kwana ta ƴanmata da ke Gilgil, w...

azubairu
Read More
WHO ta nemi ƙarin tallafi domin yaƙi da cutar Ebola a Congo
Babban Labari, Labaran Ketare, Lafiya May 29, 2026

WHO ta nemi ƙarin tallafi domin yaƙi da cutar Ebola a Congo

Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya nemi ƙarin kuɗaɗe domin taimaka wa Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Congo wajen ya...

azubairu
Read More
Dalilin daya sa Hukumar Tarayyar Turai ba za ta taɓa zama mai shiga tsakani ko yin sulhu tsakanin Rasha da Ukraine ba
Babban Labari, Labaran Ketare May 29, 2026

Dalilin daya sa Hukumar Tarayyar Turai ba za ta taɓa zama mai shiga tsakani ko yin sulhu tsakanin Rasha da Ukraine ba

Babban jami'in manufofin kasashen waje na kungiyar, Kaja Kallas, shi ne ya bayyana haka bayan taron ministocin harkokin wajen ƙungiyar da aka yi a ƙ...

Adamu Abdullahi
Read More
Amurka na barazanar ƙara ƙaƙaba wa Iran takunkumi
Babban Labari, Labaran Ketare May 28, 2026

Amurka na barazanar ƙara ƙaƙaba wa Iran takunkumi

Amurka na ƙara matsa wa Iran lamba ta hanyar sabbin matakan takunkumin tattalin arziƙi, da nufin tilasta mata buɗe Mashigar Hormuz.Sakataren Kuɗin...

azubairu
Read More
Sabon rahoton Amurka kan Fulani a Najeriya: Me ya ce?
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare May 28, 2026

Sabon rahoton Amurka kan Fulani a Najeriya: Me ya ce?

Wani rahoto da ake danganta shi da Amurka ya yi zargin cewa wasu Fulani masu ɗauke da makamai na ci gaba da mamaye gonakin Kiristoci tare da kai hare...

azubairu
Read More
Isra’ila ta kai hare-hare kan birnin Beirut na ƙasar Lebanon
Babban Labari, Labaran Ketare May 28, 2026

Isra’ila ta kai hare-hare kan birnin Beirut na ƙasar Lebanon

Isra’ila ta kai hari a birnin Beirut, babban birnin Lebanon, karo na biyu tun bayan fara aiki da yarjejeniyar tsagaita wuta a watan da ya gabata.Dak...

azubairu
Read More
Ghana ta dawo da ƴan ƙasarta 300 daga Afirka ta Kudu sakamakon zanga-zangar adawa da baƙin haure.
Babban Labari, Labaran Ketare May 28, 2026

Ghana ta dawo da ƴan ƙasarta 300 daga Afirka ta Kudu sakamakon zanga-zangar adawa da baƙin haure.

Jirgin farko da ke ɗauke da ‘yan Ghana da aka kwashe daga Afirka ta Kudu saboda tashin hankalin da ya shafi adawa da baƙin haure ya isa birnin Acc...

azubairu
Read More
Rahoton Amurka ta ce masu tayar da ƙayar baya 30,000 ne ke haddasa tabarbarewar tsaro a Najeriya
Babban Labari, Labaran Ketare, Tsaro May 27, 2026

Rahoton Amurka ta ce masu tayar da ƙayar baya 30,000 ne ke haddasa tabarbarewar tsaro a Najeriya

Wani rahoto daga Hukumar Kula da ‘Yancin Addini ta Amurka (USCIRF) ya yi zargin cewa akwai kusan masu ɗauke da makamai 30,000 da ke gudanar da hare...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!