Aƙalla sojojin Mali 50 sun mutu a kwanton-ɓauna a arewacin ƙasar
Hukumomi a arewacin Mali sun ce mayaƙan Tuareg masu neman ɓallewa tare da mayaƙan ƙungiyoyin masu iƙirarin jihadi sun kashe aƙalla sojojin Mali ...
Read More
Showing 446 articles
Hukumomi a arewacin Mali sun ce mayaƙan Tuareg masu neman ɓallewa tare da mayaƙan ƙungiyoyin masu iƙirarin jihadi sun kashe aƙalla sojojin Mali ...
Read More
Shugaban ƙasar Lebanon, Joseph Aoun, ya bar birnin Beirut zuwa Washington, inda ake sa ran zai gana da shugaban Amurka, Donald Trump, kamar yadda fad...
Read More
Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation Whirl Stroke, tare da haÉ—in gwiwar jami'an tsaron al'umma na Jihar Benue, sun kashe wasu da ake ...
Read More
Rahotanni daga kafafen yaɗa labarai na Kenya sun ce wasu masu kutse ta intanet sun kutsa cikin shafin intanet na fadar shugaban ƙasar, William Ruto,...
Read More
Babbar Kotun Tarayya da ke Minna, Jihar Neja, ta yi watsi da wata buƙata da aka gabatar domin sauya sunayen ɓangarorin da ke cikin ƙarar da ke ƙal...
Read More
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa tana nazarin yiwuwar gudanar da zaɓen shugaban ƙasa na gwaji kafin babban zaɓen sheka...
Read More
Gwamnatin Amurka ƙarƙashin Shugaba Donald Trump ta sanar da sabbin ƙa'idoji da za su tsaurara dokokin zama da karatu ga ɗaliban ƙasashen waje da ...
Read More
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da wasu shugabannin Jam'iyyar PDP suka shigar, wadda ke neman a tilasta wa Hukumar Zaɓe Mai Za...
Read More
Kotun Koli ta tabbatar da hukuncin ƙwace wasu kadarori da kuɗaɗe da suka haura dala miliyan biyu da ake dangantawa da tsohon Gwamnan Babban Bankin ...
Read More
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya Æ™addamar da wasu manyan shirye-shirye biyar da darajarsu ta kai kusan dala biliyan 3.05, domin rage talauci, Æ...
Read More
Gwamnan Jihar Kano ya bai wa mahautan jihar tallafin Naira miliyan 100 tare da yin alkawarin gina musu sabuwar kasuwar zamani domin inganta harkokin k...
Read More
Gwamnatin Jamhuriyar Chadi ta sanar da cewa za ta daina buƙatar takardar izinin shiga ƙasar (Visa) ga dukkan 'yan ƙasashen nahiyar Afirka, a wani m...
Read More