YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 446 articles

Aƙalla sojojin Mali 50 sun mutu a kwanton-ɓauna a arewacin ƙasar
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare Jul 19, 2026

Aƙalla sojojin Mali 50 sun mutu a kwanton-ɓauna a arewacin ƙasar

Hukumomi a arewacin Mali sun ce mayaƙan Tuareg masu neman ɓallewa tare da mayaƙan ƙungiyoyin masu iƙirarin jihadi sun kashe aƙalla sojojin Mali ...

azubairu
Read More
Shugaban Lebanon ya tafi Amurka domin ganawa da Donald Trump
Babban Labari, Labaran gida Jul 18, 2026

Shugaban Lebanon ya tafi Amurka domin ganawa da Donald Trump

Shugaban ƙasar Lebanon, Joseph Aoun, ya bar birnin Beirut zuwa Washington, inda ake sa ran zai gana da shugaban Amurka, Donald Trump, kamar yadda fad...

azubairu
Read More
Sojoji sun kashe waÉ—anda ake zargin tare da ceto mutum uku a Benue
Labaran gida, Tsaro Jul 18, 2026

Sojoji sun kashe waÉ—anda ake zargin tare da ceto mutum uku a Benue

Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation Whirl Stroke, tare da haÉ—in gwiwar jami'an tsaron al'umma na Jihar Benue, sun kashe wasu da ake ...

azubairu
Read More
An yi zargin kutse cikin shafin intanet na fadar shugaban ƙasar Kenya
Babban Labari, Labaran gida Jul 18, 2026

An yi zargin kutse cikin shafin intanet na fadar shugaban ƙasar Kenya

Rahotanni daga kafafen yaɗa labarai na Kenya sun ce wasu masu kutse ta intanet sun kutsa cikin shafin intanet na fadar shugaban ƙasar, William Ruto,...

azubairu
Read More
Kotu ta yi watsi da buƙatar gyaran ƙarar zaɓen fidda gwanin APC a Neja
Babban Labari, Labaran gida Jul 18, 2026

Kotu ta yi watsi da buƙatar gyaran ƙarar zaɓen fidda gwanin APC a Neja

Babbar Kotun Tarayya da ke Minna, Jihar Neja, ta yi watsi da wata buƙata da aka gabatar domin sauya sunayen ɓangarorin da ke cikin ƙarar da ke ƙal...

azubairu
Read More
INEC na duba yiwuwar gudanar da zaɓen shugaban ƙasa na gwaji kafin zaɓen 2027
Babban Labari, Labaran gida Jul 17, 2026

INEC na duba yiwuwar gudanar da zaɓen shugaban ƙasa na gwaji kafin zaɓen 2027

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa tana nazarin yiwuwar gudanar da zaɓen shugaban ƙasa na gwaji kafin babban zaɓen sheka...

azubairu
Read More
Amurka ta tsaurara dokokin zama ga ɗaliban ƙasashen waje
Babban Labari, Labaran gida Jul 17, 2026

Amurka ta tsaurara dokokin zama ga ɗaliban ƙasashen waje

Gwamnatin Amurka ƙarƙashin Shugaba Donald Trump ta sanar da sabbin ƙa'idoji da za su tsaurara dokokin zama da karatu ga ɗaliban ƙasashen waje da ...

azubairu
Read More
Kotu ta yi watsi da ƙarar neman INEC ta amince da kwamitin riƙon ƙwaryar PDP na Kabiru Turaki
Babban Labari, Labaran gida Jul 17, 2026

Kotu ta yi watsi da ƙarar neman INEC ta amince da kwamitin riƙon ƙwaryar PDP na Kabiru Turaki

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da wasu shugabannin Jam'iyyar PDP suka shigar, wadda ke neman a tilasta wa Hukumar Zaɓe Mai Za...

azubairu
Read More
Kotun Koli ta bada umarnin kwace kadarorin Emefiele tare da kudi fiye da dala miliyan 2
Labaran gida Jul 17, 2026

Kotun Koli ta bada umarnin kwace kadarorin Emefiele tare da kudi fiye da dala miliyan 2

Kotun Koli ta tabbatar da hukuncin ƙwace wasu kadarori da kuɗaɗe da suka haura dala miliyan biyu da ake dangantawa da tsohon Gwamnan Babban Bankin ...

Sultan Bello
Read More
Gwamnatin Tinubu ta kaddamar da shirin dala biliyan $3.05 domin rage talauci da bunkasa tattalin arziki
Labaran gida Jul 17, 2026

Gwamnatin Tinubu ta kaddamar da shirin dala biliyan $3.05 domin rage talauci da bunkasa tattalin arziki

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya Æ™addamar da wasu manyan shirye-shirye biyar da darajarsu ta kai kusan dala biliyan 3.05, domin rage talauci, Æ...

Sultan Bello
Read More
Gwamnatin Kano ya tallafa wa mahautan jihar da Naira miliyan 100, tare da yin alkawarin gina musu sabuwar kasuwar zaman
Labaran gida Jul 16, 2026

Gwamnatin Kano ya tallafa wa mahautan jihar da Naira miliyan 100, tare da yin alkawarin gina musu sabuwar kasuwar zaman

Gwamnan Jihar Kano ya bai wa mahautan jihar tallafin Naira miliyan 100 tare da yin alkawarin gina musu sabuwar kasuwar zamani domin inganta harkokin k...

Sultan Bello
Read More
Chadi ta soke takardar izinin shiga ƙasar ga 'yan Afirka
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare Jul 16, 2026

Chadi ta soke takardar izinin shiga ƙasar ga 'yan Afirka

Gwamnatin Jamhuriyar Chadi ta sanar da cewa za ta daina buƙatar takardar izinin shiga ƙasar (Visa) ga dukkan 'yan ƙasashen nahiyar Afirka, a wani m...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!