YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 195 articles

Malamai Sun Fito Zanga-Zanga a Najeriya Kan Sace Ɗalibai a Borno da Oyo
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 02, 2026

Malamai Sun Fito Zanga-Zanga a Najeriya Kan Sace Ɗalibai a Borno da Oyo

malamai a sassa daban-daban na Najeriya sun fito zanga-zanga a faɗin ƙasar, inda suke neman a gaggauta kuɓutar da ɗaliban da aka sace a jihohin Oy...

azubairu
Read More
Wasu iyaye Sun Zargi Gwamnati da yin watsi da yaran da aka sace a Borno
Labaran gida, Tsaro Jun 02, 2026

Wasu iyaye Sun Zargi Gwamnati da yin watsi da yaran da aka sace a Borno

Gwamnatin Najeriya na ci gaba da fuskantar matsin lamba kan rashin kuɓutar da ɗaliban makaranta 42 da aka sace a jihar Borno, waɗanda har yanzu ke ...

azubairu
Read More
An Kashe Mutane Biyu a Rikicin Zanga-zanga a Cibiyar Amurka Kan Ebola a Kenya
Labaran Ketare, Tsaro Jun 02, 2026

An Kashe Mutane Biyu a Rikicin Zanga-zanga a Cibiyar Amurka Kan Ebola a Kenya

An harbe mutane biyu a garin Nanyuki da ke tsakiyar Kenya yayin da ake ci gaba da zanga-zanga kan shirin Amurka na kafa cibiyar killace masu Ebola a w...

azubairu
Read More
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji 23 Daga Hannun Masu Garkuwa a Kogi
Babban Labari, Tsaro Jun 02, 2026

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji 23 Daga Hannun Masu Garkuwa a Kogi

Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta kuɓutar da fasinjoji 23 da wasu da ake zargin ƴan bindiga ne suka sace a kan hanyar Ayegunle zuwa Bunu, a ƙaramar ...

azubairu
Read More
Wasu ‘Yan Bindiga Sun Yi Kwanton Bauna Ga ‘Yan Sanda, Sun Kashe Biyu a Anambra
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 01, 2026

Wasu ‘Yan Bindiga Sun Yi Kwanton Bauna Ga ‘Yan Sanda, Sun Kashe Biyu a Anambra

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari kan jami’an ‘yan sanda a hanyar Amansea–Ndiora–Ndiukwuenu–Awa–Ufuma da ke karamar hukumar Orumba South a ...

Muhammad Sa'id
Read More
Tsohon kakakin sojoji ya faɗa hannun ƴanbindiga a Katsina
Labaran gida, Tsaro May 30, 2026

Tsohon kakakin sojoji ya faɗa hannun ƴanbindiga a Katsina

Ana zargin wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon Daraktan Yaɗa Labarai na Rundunar Sojin Najeriya, Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya, tare da...

azubairu
Read More
‘Mun kafa tubalin warware matsalolin Najeriya’ — Tinubu
Labaran gida, Tsaro May 29, 2026

‘Mun kafa tubalin warware matsalolin Najeriya’ — Tinubu

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya ce gwamnatinsa ta shimfiɗa tubalin magance matsalolin da suka daɗe suna addabar ƙasar, duk da cewa har yan...

azubairu
Read More
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta yaba wa al’umma, gwamnatin jihar da hukumomin tsaro bisa yadda aka gudanar da bukukuwan Eid El Kabir na shekarar 2026.
Babban Labari, Tsaro May 29, 2026

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta yaba wa al’umma, gwamnatin jihar da hukumomin tsaro bisa yadda aka gudanar da bukukuwan Eid El Kabir na shekarar 2026.

A cikin wata sanarwa da kakakin rundunar, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa ya fitar, rundunar ta miƙa godiyarta ga gwamnatin jihar Kano bisa goyon baya da...

azubairu
Read More
Ministan tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta samu maki 70 cikin 100 kan kokarin  magance matsalar tsaro a kasar nan.
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro May 29, 2026

Ministan tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta samu maki 70 cikin 100 kan kokarin magance matsalar tsaro a kasar nan.

Ministan tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta samu maki 70 cikin 100 kan kokarin...

Adamu Abdullahi
Read More
Masu amfani da layukan sadarwa a Najeriya sun sake samun damar cin gajiyar ayyukan aron katin waya na gaggawa
Babban Labari, Tsaro May 28, 2026

Masu amfani da layukan sadarwa a Najeriya sun sake samun damar cin gajiyar ayyukan aron katin waya na gaggawa

Masu amfani da layukan sadarwa a Najeriya sun sake samun damar cin gajiyar ayyukan aron katin waya na gaggawa bayan Hukumar Kare Gasa da Kare Haƙƙin...

azubairu
Read More
Rahoton Amurka ta ce masu tayar da ƙayar baya 30,000 ne ke haddasa tabarbarewar tsaro a Najeriya
Babban Labari, Labaran Ketare, Tsaro May 27, 2026

Rahoton Amurka ta ce masu tayar da ƙayar baya 30,000 ne ke haddasa tabarbarewar tsaro a Najeriya

Wani rahoto daga Hukumar Kula da ‘Yancin Addini ta Amurka (USCIRF) ya yi zargin cewa akwai kusan masu ɗauke da makamai 30,000 da ke gudanar da hare...

azubairu
Read More
jami’an tsaro a Jihar Kebbi sun kama wasu mutane huɗu da ake zargi da damfarar maniyyatan aikin Hajjin bana.
Babban Labari, Tsaro May 26, 2026

jami’an tsaro a Jihar Kebbi sun kama wasu mutane huɗu da ake zargi da damfarar maniyyatan aikin Hajjin bana.

Jami’an tsaro a Jihar Kebbi sun kama wasu mutane huɗu da ake zargi da damfarar maniyyatan aikin Hajjin bana.Ana zargin mutanen da karɓar kuɗi dag...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!