YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 195 articles

Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya umarci hukumomin tsaro da su fara bincike nan-take kan kisan shugaban ƙungiyar makiyaya ta MACBAN
Labaran gida, Tsaro Jun 29, 2026

Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya umarci hukumomin tsaro da su fara bincike nan-take kan kisan shugaban ƙungiyar makiyaya ta MACBAN

Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya umarci hukumomin tsaro da su fara bincike nan-take kan kisan shugaban ƙungiyar makiyaya ta MACBAN a jihar, Alh...

azubairu
Read More
Sojoji Sun Ceto ÆŠalibai Da Malamai Bayan Hari a Wata Makaranta a Borno
Babban Labari, Tsaro Jun 29, 2026

Sojoji Sun Ceto ÆŠalibai Da Malamai Bayan Hari a Wata Makaranta a Borno

Rundunar Operation Hadin Kai ta sanar da cewa ta ceto ɗalibai da malamai 10 bayan wani hari da aka kai wata makaranta a yankin Lassa, ƙaramar hukuma...

azubairu
Read More
Iyalan Shugaban Miyetti Allah Sun Ce Har Yanzu Ba Su Samu Tuntuɓar Gwamnati Ba
Babban Labari, Tsaro Jun 29, 2026

Iyalan Shugaban Miyetti Allah Sun Ce Har Yanzu Ba Su Samu Tuntuɓar Gwamnati Ba

Iyalan marigayi shugaban ƙungiyar Miyetti Allah a Jihar Benue, Alhaji Ardo Risku, sun bayyana cewa har yanzu ba su samu wata tuntuɓa daga gwamnati b...

azubairu
Read More
Manoma a kauyuka 26 dake karamar hukumar Sabon Gari sun koka kan harajin yan bindiga kafin su samu damar noman bana
Tsaro Jun 28, 2026

Manoma a kauyuka 26 dake karamar hukumar Sabon Gari sun koka kan harajin yan bindiga kafin su samu damar noman bana

A daidai lokacin da daminar bana ke kara kankama, mazauna wasu ƙauyuka 26 da ke ƙaramar hukumar Sabon Birni a jihar Sokoto sun bayyana cewa sun shig...

Adamu Abdullahi
Read More
Operation Fansar yamma dake yaki da yan ta'adda a Arewa maso gabas, sun kashe Lakurawa 2 tare kwace makamai da alburusai masu yawa
Tsaro Jun 28, 2026

Operation Fansar yamma dake yaki da yan ta'adda a Arewa maso gabas, sun kashe Lakurawa 2 tare kwace makamai da alburusai masu yawa

Dakarun Sashe na 2 na Rundunar HaÉ—in Gwiwa ta Operation FANSAN YAMMA da ke Arewa maso Yamma sun kashe wasu da ake zargin 'yan ta'addan Lakurawa biyu ...

Adamu Abdullahi
Read More
'Yan Sanda Sun Gurfanar Da Ƙarin Mutum 17 Kan Kisan Da Aka Yi a Maraban Jos
Babban Labari, Tsaro Jun 26, 2026

'Yan Sanda Sun Gurfanar Da Ƙarin Mutum 17 Kan Kisan Da Aka Yi a Maraban Jos

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna ta sanar da gurfanar da wasu ƙarin mutum 17 da ake zargi da hannu a kisan gilla da aka yi wa wata mata a Unguwar Ma...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Gwamnatinsa Na Ci Gaba Da Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi
Babban Labari, Labaran Ketare, Tsaro Jun 26, 2026

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Gwamnatinsa Na Ci Gaba Da Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sake jaddada aniyar gwamnatinsa na ci gaba da kakkaɓe masu safarar miyagun ƙwayoyi da kuma masu ta'ammali da s...

azubairu
Read More
An Ceto Mutum 10 Bayan Ruftawar Wani Gini a Legas
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 25, 2026

An Ceto Mutum 10 Bayan Ruftawar Wani Gini a Legas

Akalla mutum 10 ne aka ceto da ransu bayan wani ginin bene ya rufta a jihar Legas da ke kudu maso yammacin Najeriya.Lamarin ya faru ne a kan titin Old...

azubairu
Read More
Gwamnan Kano Ya Kafa Kwamitin Musamman Don Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 25, 2026

Gwamnan Kano Ya Kafa Kwamitin Musamman Don Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da kafa wani kwamiti na musamman domin Æ™arfafa yaÆ™i da shaye-shaye da safarar miyagun Æ™wayoyi a faÉ...

azubairu
Read More
ƴansandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun ceto mutum tara da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Birnin Gwari.
Labaran gida, Tsaro Jun 25, 2026

ƴansandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun ceto mutum tara da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Birnin Gwari.

Rundunar Ƴansandan Jihar Kaduna ta sanar da cewa jami'anta sun yi nasarar ceto mutum tara da aka yi garkuwa da su a Ƙaramar Hukumar Birnin Gwari da ...

azubairu
Read More
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da ƙudirin gyaran Kundin Tsarin Mulki da ke neman samar da rundunonin ƴansandan jihohi
Labaran gida, Tsaro Jun 25, 2026

Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da ƙudirin gyaran Kundin Tsarin Mulki da ke neman samar da rundunonin ƴansandan jihohi

Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da ƙudirin gyaran Kundin Tsarin Mulki da ke neman samar da rundunonin ƴansandan jihohi a faɗin ƙasar, wani m...

azubairu
Read More
yan bindiga sun kai hari a ƙauyen Kuda-Kuda da ke Ƙaramar Hukumar Goronyo a Jihar Sokoto
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 25, 2026

yan bindiga sun kai hari a ƙauyen Kuda-Kuda da ke Ƙaramar Hukumar Goronyo a Jihar Sokoto

Wasu 'yan bindiga sun kai hari a ƙauyen Kuda-Kuda da ke Ƙaramar Hukumar Goronyo a Jihar Sokoto, inda suka kashe babban limamin ƙauyen, Liman Audu, ...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!