YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 195 articles

Yan sanda a Sokoto sun kwashe wani Dan bindiga tare da kwato bindiga kirar AK 47
Tsaro Jul 05, 2026

Yan sanda a Sokoto sun kwashe wani Dan bindiga tare da kwato bindiga kirar AK 47

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Sokoto ta sanar da kashe wani da ake zargin ɗan bindiga ne tare da ƙwato bindigar AK-47 guda ɗaya da harsasai masu yawa,...

Adamu Abdullahi
Read More
Rundunar Soji Ta Ce Ana Ci Gaba da Ƙoƙarin Ceto Ɗaliban da Aka Sace a Oyo
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jul 05, 2026

Rundunar Soji Ta Ce Ana Ci Gaba da Ƙoƙarin Ceto Ɗaliban da Aka Sace a Oyo

Babban Hafsan Sojin Ƙasa na Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shaibu, ya tabbatar da cewa dakarun soji na ci gaba da gudanar da ayyukan ceto domin kuɓu...

azubairu
Read More
Najeriya Ta Tabbatar da Janyewar Yawancin Sojojin Amurka Daga Ƙasar
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jul 03, 2026

Najeriya Ta Tabbatar da Janyewar Yawancin Sojojin Amurka Daga Ƙasar

Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da cewa yawancin sojojin Amurka da aka tura ƙasar a farkon wannan shekarar domin taimakawa wajen yaƙi da ta'addanci s...

azubairu
Read More
DSS Ta Gurfanar da Mutum Biyar Kan Zargin ɓoye Inda Timipre Sylva Yake
Labaran gida, Tsaro Jul 03, 2026

DSS Ta Gurfanar da Mutum Biyar Kan Zargin ɓoye Inda Timipre Sylva Yake

Hukumar Tsaro ta Farin Kaya ta Najeriya (DSS) ta gurfanar da wasu mutum biyar a gaban Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja bisa zarginsu da ɓoye bayanai ...

azubairu
Read More
Iran Ta Yi Allah-Wadai da Barazanar Isra'ila Kan Khamenei
Labaran Ketare, Tsaro Jul 02, 2026

Iran Ta Yi Allah-Wadai da Barazanar Isra'ila Kan Khamenei

Iran ta yi Allah-wadai da kalaman da Ministan Tsaron Isra'ila, Israel Katz, ya yi kan Mojtaba Khamenei, inda ta bayyana su a matsayin barazana da ta s...

azubairu
Read More
Jimmillar mutanen da suka mutu a Jihar Neja ya kai 48 bayan Jerin hare - hare da ramuwar gayya
Babban Labari, Tsaro Jul 02, 2026

Jimmillar mutanen da suka mutu a Jihar Neja ya kai 48 bayan Jerin hare - hare da ramuwar gayya

Ƴan sanda sun bayyana cewa, an kashe aƘalla mutum 18 a jihar Neja, dake yankin Arewa ta tsakiyar Najeriya, sakamakon jerin hare-haren da ke da nasab...

Adamu Abdullahi
Read More
CBN Ta Soke Lasisin Bankunan Microfinance 46 a Najeriya
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jul 01, 2026

CBN Ta Soke Lasisin Bankunan Microfinance 46 a Najeriya

Babban Bankin Najeriya (CBN) ya sanar da soke lasisin aiki na bankunan microfinance 46, matakin da ya fara aiki daga 1 ga Yulin 2026.CBN ta ce an ɗau...

azubairu
Read More
DSS Ta Kama Tsohon Minista Uche Nnaji Domin Bincike
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jul 01, 2026

DSS Ta Kama Tsohon Minista Uche Nnaji Domin Bincike

Rahotanni sun ce jami'an Hukumar Tsaron Farin Kaya (DSS) sun kama tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji, a filin jirgin saman Akanu Ibiam da k...

azubairu
Read More
Mutum 10 Sun Rasa Rayukansu a Wani Hari da Aka Kai a Benue
Babban Labari, Tsaro Jul 01, 2026

Mutum 10 Sun Rasa Rayukansu a Wani Hari da Aka Kai a Benue

Aƙalla mutum 10 sun rasa rayukansu bayan wasu mahara masu ɗauke da makamai sun kai hari wani ƙauye a ƙaramar hukumar Katsina-Ala ta Jihar Benue.Ra...

azubairu
Read More
Afirka ta Kudu: An Kama Kimanin Mutum 900 Bayan Zanga-zanga
Labaran Ketare, Tsaro Jul 01, 2026

Afirka ta Kudu: An Kama Kimanin Mutum 900 Bayan Zanga-zanga

Jami'an tsaro a Afirka ta Kudu sun bayyana cewa an kama kusan mutum 900 bayan zanga-zangar da aka gudanar a sassa daban-daban na ƙasar.A cewar hukumo...

azubairu
Read More
Iran Ta Ce Za Ta Mayar da Martani ga Duk Wata Barazana
Labaran Ketare, Tsaro Jul 01, 2026

Iran Ta Ce Za Ta Mayar da Martani ga Duk Wata Barazana

Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araghchi, ya bayyana cewa ƙasarsa za ta mayar da martani cikin gaggawa idan aka fuskanci wata barazana ga al'umma...

azubairu
Read More
Yan Sanda Sun Ce Dalibai 36 da Wani Ma'aikacin Makaranta Har Yanzu na Hannun Masu Garkuwa a Borno
Labaran gida, Labaran Ketare, Tsaro Jul 01, 2026

Yan Sanda Sun Ce Dalibai 36 da Wani Ma'aikacin Makaranta Har Yanzu na Hannun Masu Garkuwa a Borno

Rundunar 'Yan Sandan Najeriya ta tabbatar da cewa dalibai 36 da wani ma'aikacin makaranta guda ɗaya har yanzu suna hannun masu garkuwa, bayan harin d...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!