YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 446 articles

NERC Ta Rushe Kwamitin Gudanarwar Kaduna Electric
Kasuwanci, Labaran gida Aug 11, 2026

NERC Ta Rushe Kwamitin Gudanarwar Kaduna Electric

Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta Najeriya, NERC, ta rushe kwamitin gudanarwar kamfanin rarraba wutar lantarki na Kaduna Electric, sakamakon matsalar ...

azubairu
Read More
ICPC Ta Ce Ba Ta Samu Hujjar Laifi Kan Femi Gbajabiamila ba
Labaran gida, Tsaro Aug 08, 2026

ICPC Ta Ce Ba Ta Samu Hujjar Laifi Kan Femi Gbajabiamila ba

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta ICPC ta ce ba ta samu wata hujja da ke nuna cewa Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Femi Gbajabiamil...

azubairu
Read More
Mahaifin Lionel Messi, Jorge, Ya Rasu Yana da Shekara 68
Labaran gida, Labaran Ketare, Wassani Aug 08, 2026

Mahaifin Lionel Messi, Jorge, Ya Rasu Yana da Shekara 68

Jorge Messi, mahaifin fitaccen ɗan wasan ƙwallon ƙafa na Argentina, Lionel Messi, ya rasu yana da shekara 68 bayan fama da rashin lafiya na dogon l...

azubairu
Read More
DSS Ta Gurfanar da Tsohon Jami'inta Bisa Zargin Alaƙa da IPOB
Babban Labari, Labaran gida Aug 07, 2026

DSS Ta Gurfanar da Tsohon Jami'inta Bisa Zargin Alaƙa da IPOB

Hukumar Tsaron Farin Kaya ta Najeriya (DSS) ta gurfanar da wani tsohon jami'inta, Nwaogu Ihechimere Ezeakolam, a gaban Babbar Kotun Tarayya da ke Abuj...

azubairu
Read More
Gwamna Uba Sani Ya Mayar da Ma’aikatan Kananan Hukumomi 37 da Aka Kore Ba Bisa Ka’ida ba a Zamanin El-Rufai
Babban Labari, Labaran gida Aug 07, 2026

Gwamna Uba Sani Ya Mayar da Ma’aikatan Kananan Hukumomi 37 da Aka Kore Ba Bisa Ka’ida ba a Zamanin El-Rufai

Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya amince da mayar da ma’aikata 37 na Hadaddiyar Hukumar Ma’aikatan Kananan Hukumomi (Unified Local Governm...

azubairu
Read More
Gwamnan Kaduna Ya Karɓi Baƙuncin Tawagar Shugabannin Gidauniyar Gates Domin Ƙarfafa Haɗin Gwiwa
Babban Labari, Labaran gida Aug 06, 2026

Gwamnan Kaduna Ya Karɓi Baƙuncin Tawagar Shugabannin Gidauniyar Gates Domin Ƙarfafa Haɗin Gwiwa

Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya karɓi baƙuncin tawagar shugabannin Gidauniyar Gates (Gates Foundation) a wani liyafar cin abinci da aka sh...

azubairu
Read More
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alƙawarin Biyan Ragowar Kuɗin Tallafin Albashi Kafin 15 Ga Agusta
Babban Labari, Labaran gida Aug 06, 2026

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alƙawarin Biyan Ragowar Kuɗin Tallafin Albashi Kafin 15 Ga Agusta

Gwamnatin Tarayya ta tabbatar wa ma'aikatan gwamnati cewa za ta fara biyan ragowar kuɗin tallafin albashi (Wage Award) kafin 15 ga watan Agusta, yayi...

azubairu
Read More
Hukumar Kula da Gidajen Gyara Hali Ta Ladabtar da Jami'ai Uku
Babban Labari, Labaran gida Aug 06, 2026

Hukumar Kula da Gidajen Gyara Hali Ta Ladabtar da Jami'ai Uku

Hukumar Kula da Gidajen Yari ta Najeriya (Nigerian Correctional Service) ta ɗauki matakin ladabtarwa kan wasu jami'ai uku bayan da wani fursuna ya yi...

azubairu
Read More
Gwamnatin Kwara Ta Sanar da Ceto Mutane 176 da Ƴan Bindiga Suka Sace
Babban Labari, Labaran gida Aug 06, 2026

Gwamnatin Kwara Ta Sanar da Ceto Mutane 176 da Ƴan Bindiga Suka Sace

Gwamnatin Jihar Kwara ta sanar da cewa an ceto mutane 176 da ƴan bindiga suka sace a harin da suka kai kan al'ummomin Woro da Nuku da ke ƙaramar huk...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Umarci EFCC Ta Nemi A Buɗe Asusun Gwamnatin Jihar Osun Cikin Gaggawa
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa Aug 06, 2026

Tinubu Ya Umarci EFCC Ta Nemi A Buɗe Asusun Gwamnatin Jihar Osun Cikin Gaggawa

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci Hukumar Yaƙi da Masu Yi Wa Tattalin Arzikin Ƙasa Ta'annati (EFCC) da ta gaggauta komawa kotu domin n...

azubairu
Read More
An Safarar Uranium Har Tan Dubu 5 Daga Congo Zuwa China a Asirce
Babban Labari, Labaran gida Aug 06, 2026

An Safarar Uranium Har Tan Dubu 5 Daga Congo Zuwa China a Asirce

Wani bincike da kafar yaɗa labarai ta Lighthouse Reports tare da jaridar Financial Times suka wallafa a ranar 30 ga Yuli, ya yi zargin cewa an fitar ...

azubairu
Read More
Kamaru Ta Haramta Zirga-Zirgar Jiragen Ruwa Tsakaninta da Najeriya Bayan Mummunan Hatsari
Babban Labari, Labaran gida Aug 06, 2026

Kamaru Ta Haramta Zirga-Zirgar Jiragen Ruwa Tsakaninta da Najeriya Bayan Mummunan Hatsari

Hukumomin Kamaru sun haramta safarar fasinjoji da jigilar kayayyaki ta ruwa tsakanin ƙasar da maƙwabciyarta Najeriya, bayan wani mummunan hatsarin j...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!