YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

Iyayen yaran da aka sace a Borno sun yi zanga-zanga
Babban Labari, Labaran gida Aug 21, 2026

Iyayen yaran da aka sace a Borno sun yi zanga-zanga

Iyayen yaran da aka sace a jihar Borno sun gudanar da zanga-zanga a garin Uba ranar Alhamis, domin neman gwamnatin Najeriya ta gaggauta ceto kusan yar...

azubairu
Read More
Gwamnatin Kano za ta takaita zirga-zirgar manyan motoci a cikin birni da rana
Babban Labari, Labaran gida Aug 20, 2026

Gwamnatin Kano za ta takaita zirga-zirgar manyan motoci a cikin birni da rana

Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da shirin takaita shigowar manyan motoci cikin birnin Kano daga ƙarfe 6:00 na safe zuwa dare, domin rage cunkoson ababe...

azubairu
Read More
Tinubu ya gana da shugaban ICPC a fadar shugaban ƙasa
Babban Labari, Labaran gida Aug 20, 2026

Tinubu ya gana da shugaban ICPC a fadar shugaban ƙasa

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Shugaban Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta ICPC, Dr. Musa Aliyu, a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja....

azubairu
Read More
Majalisar dokokin Bangladesh ta zaɓi Mirza Fakhrul a matsayin shugaban ƙasa
Babban Labari, Labaran gida Aug 20, 2026

Majalisar dokokin Bangladesh ta zaɓi Mirza Fakhrul a matsayin shugaban ƙasa

Majalisar dokokin Bangladesh ta zaɓi Mirza Fakhrul Islam Alamgir a matsayin sabon shugaban ƙasar, a wani zaɓen shugaban ƙasa na farko da aka fafat...

azubairu
Read More
Kwale-kwale ya kife a Sokoto, an gano gawarwakin mutum 40
Babban Labari, Labaran gida Aug 20, 2026

Kwale-kwale ya kife a Sokoto, an gano gawarwakin mutum 40

Wani kwale-kwale ya kife a jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin Najeriya, lamarin da ya yi sanadin mutuwar aƙalla mutum 40, yayin da ake ci gaba da...

azubairu
Read More
Gwamnatin Najeriya ta amince da shirin daina hukunta mutanen da suka yi yunƙurin kashe kansu.
Babban Labari Aug 20, 2026

Gwamnatin Najeriya ta amince da shirin daina hukunta mutanen da suka yi yunƙurin kashe kansu.

Gwamnatin Najeriya ta amince da shirin daina hukunta mutanen da suka yi yunƙurin kashe kansu, a wani mataki da ake ganin zai kawo sauyi a fannin kula...

azubairu
Read More
Atiku Ya Yi Alkawarin Maido da Tallafin Man Fetur Idan Ya Ci Zaɓen 2027
Babban Labari, Siyasa Aug 20, 2026

Atiku Ya Yi Alkawarin Maido da Tallafin Man Fetur Idan Ya Ci Zaɓen 2027

Dan takarar shugabancin Najeriya na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya yi alkawarin cewa zai mayar da tallafin man fetur idan ya samu nasara a zaɓen...

azubairu
Read More
Ƴar Najeriya ta lashe kyautar Naira miliyan 120 a gasar karatun Alƙur’ani ta Saudiyya
Babban Labari, Labaran gida Aug 20, 2026

Ƴar Najeriya ta lashe kyautar Naira miliyan 120 a gasar karatun Alƙur’ani ta Saudiyya

Maryam Danazimi Ibrahim, wata ƴar takara daga Najeriya, ta lashe kyautar Riyal 300,000 na Saudiyya, wadda ta kai kusan Naira miliyan 120, bayan da ta...

azubairu
Read More
Sheikh Bashir zai jagoranci Majalisar Hada-hadar Banki ta Musulunci a Ghana
Babban Labari, Kasuwanci, Labaran Ketare Aug 20, 2026

Sheikh Bashir zai jagoranci Majalisar Hada-hadar Banki ta Musulunci a Ghana

Babban Bankin Ghana ya ƙaddamar da Majalisar Ba da Shawara kan Harkokin Banki da Hada-hadar Kuɗi ba tare da Riba ba (NIFAC), domin taimakawa wajen t...

azubairu
Read More
NATO Ta Ce A Shirye Take Ta Fuskanci Duk Wata Barazana Daga Iran
Babban Labari, Labaran Ketare Aug 19, 2026

NATO Ta Ce A Shirye Take Ta Fuskanci Duk Wata Barazana Daga Iran

Ƙungiyar tsaro ta NATO ta ce a shirye take ta tunkari duk wata barazana da Iran za ta iya yi, tana mai cewa za ta ɗauki matakan da suka dace domin k...

azubairu
Read More
A yau Yaƙin Neman Zaɓen Najeriya na 2027 Aka Fara.
Babban Labari, Siyasa Aug 19, 2026

A yau Yaƙin Neman Zaɓen Najeriya na 2027 Aka Fara.

A yau, Laraba 19 ga Agusta 2026, aka fara yaƙin neman zaɓe a hukumance gabanin babban zaɓen shugaban ƙasar Najeriya da za a gudanar a watan Janair...

azubairu
Read More
INEC ta tabbatar da shirin gudanar da zaɓe mai inganci.
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa Aug 19, 2026

INEC ta tabbatar da shirin gudanar da zaɓe mai inganci.

Shugaban Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC), Joash Amupitan, ya yi kira ga ’yan Najeriya da su kwantar da hankalinsu, yana mai tabbatar d...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!