Iyayen yaran da aka sace a Borno sun yi zanga-zanga
Iyayen yaran da aka sace a jihar Borno sun gudanar da zanga-zanga a garin Uba ranar Alhamis, domin neman gwamnatin Najeriya ta gaggauta ceto kusan yar...
Read More
Showing 734 articles
Iyayen yaran da aka sace a jihar Borno sun gudanar da zanga-zanga a garin Uba ranar Alhamis, domin neman gwamnatin Najeriya ta gaggauta ceto kusan yar...
Read More
Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da shirin takaita shigowar manyan motoci cikin birnin Kano daga ƙarfe 6:00 na safe zuwa dare, domin rage cunkoson ababe...
Read More
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Shugaban Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta ICPC, Dr. Musa Aliyu, a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja....
Read More
Majalisar dokokin Bangladesh ta zaɓi Mirza Fakhrul Islam Alamgir a matsayin sabon shugaban ƙasar, a wani zaɓen shugaban ƙasa na farko da aka fafat...
Read More
Wani kwale-kwale ya kife a jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin Najeriya, lamarin da ya yi sanadin mutuwar aƙalla mutum 40, yayin da ake ci gaba da...
Read More
Gwamnatin Najeriya ta amince da shirin daina hukunta mutanen da suka yi yunƙurin kashe kansu, a wani mataki da ake ganin zai kawo sauyi a fannin kula...
Read More
Dan takarar shugabancin Najeriya na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya yi alkawarin cewa zai mayar da tallafin man fetur idan ya samu nasara a zaɓen...
Read More
Maryam Danazimi Ibrahim, wata ƴar takara daga Najeriya, ta lashe kyautar Riyal 300,000 na Saudiyya, wadda ta kai kusan Naira miliyan 120, bayan da ta...
Read More
Babban Bankin Ghana ya ƙaddamar da Majalisar Ba da Shawara kan Harkokin Banki da Hada-hadar Kuɗi ba tare da Riba ba (NIFAC), domin taimakawa wajen t...
Read More
Ƙungiyar tsaro ta NATO ta ce a shirye take ta tunkari duk wata barazana da Iran za ta iya yi, tana mai cewa za ta ɗauki matakan da suka dace domin k...
Read More
A yau, Laraba 19 ga Agusta 2026, aka fara yaƙin neman zaɓe a hukumance gabanin babban zaɓen shugaban ƙasar Najeriya da za a gudanar a watan Janair...
Read More
Shugaban Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC), Joash Amupitan, ya yi kira ga ’yan Najeriya da su kwantar da hankalinsu, yana mai tabbatar d...
Read More